• English
  • Business News
Thursday, September 18, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Jam’iyyar APC A Kano Na So A Hukunta Bashir Ahmad Kan Halartar Gasar Cin Kofin Duniya A Qatar

by Sadiq
3 years ago
in Manyan Labarai
0
Jam’iyyar APC A Kano Na So A Hukunta Bashir Ahmad Kan Halartar Gasar Cin Kofin Duniya A Qatar
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wasu ‘ya’yan jam’iyyar APC, a Jihar Kano sun bukaci shugabannin jam’iyyar da su gaggauta daukar tsauraran matakai kan mai taimaka wa shugaban kasa Muhammadu Buhari, Bashir Ahmad, bisa zarginsa da rashin mutunta jam’iyyar na kin halartar taron kaddamar da yakin neman zabenta a jihar.

Mambobin sun zargi Bashir Ahmad da zabar  wasan gasar cin kofin duniya da ake yi a kasar Qatar a daidai lokaci da jam’iyyar ke kokarin kaddamar da yakin zabenta a jihar.

  • Asirin Namiji Mai Zamba Da Shigar Mata Ya Tonu
  • ‘Yan Siyasa Da Masu Zabe: Wane Gauta Ne Ba Ja Ba?

Alhaji Samani Inuwa, daya daga cikin shugabannin jam’iyyar daga karamar hukumar Gaya, ya shaida wa manema labarai tare da wasu mambobin jam’iyyar cewa lamarin Ahmad ya wuce gona da iri.

Ya ce, “Ba mu fahimci yadda Bashir Ahmad ya zabi zuwa Qatar a lokacin da muke Kano muna karamar hukumar Gaya domin kaddamar da yakin neman zaben gwamna da sauran mukamai na jam’iyyar.

“Idan kowane dan jam’iyyar zai yi yadda Bashir ya yi, ba ma tunanin APC za ta kai ga lashe zabe, don haka ya kamata a gaggauta hukunta shi don ya zama darasi ga wasu.”

Labarai Masu Nasaba

Sojoji Sun Tarwatsa Wata Haramtacciyar Masana’antar Ƙera Makamai A Filato

Yadda Ribas Ta Yi Cikar Ƙwari Yayin Da Gwamna Fubara Ya Koma Ofis

Haka zalika shugabannin jam’iyyar sun taya gwamna Abdullahi Ganduje murnar ganin an gudanar da yakin neman zaben gwamna a garin Gaya cikin kwanciyar hankali, inda suka tabbatar da cewa duk da rashin jituwar irin su Bashir Ahmad, APC ce za ta lashe zabe a Kano.

Bashir Ahmad, mai taimaka wa shugaban kasa Muhammadu Buhari kan harkokin yada labarai ta yanar gizo, ya wallafa hotonsa a shafinsa na Twitter a wani filin wasa da ke Qatar yana kallonq wasan gasar cin kofin duniya.

Hoton ya janyo cece-kuce yayin da ‘yan jam’iyyar suka bayyana matakin da ya dauka a matsayin abin takaici.

Kokarin jin ta bakin Ahmad ya ci tura har zuwa lokacin hada wannan rahoto.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: APCBashir AhmadkanoQatarYakin Neman Zabe
ShareTweetSendShare
Previous Post

Asirin Namiji Mai Zamba Da Shigar Mata Ya Tonu

Next Post

An Shirya Tattaunawa Tsakanin Shugabannin Matasan Sin Da Afirka Karo Na Biyu Ta Kafar Bidiyo

Related

An Damke Basarake Da Wasu Mutum 10 Bisa Zargin Hada Baki Da ‘Yan Bindiga A Kudancin Kaduna
Manyan Labarai

Sojoji Sun Tarwatsa Wata Haramtacciyar Masana’antar Ƙera Makamai A Filato

1 hour ago
Yadda Ribas Ta Yi Cikar Ƙwari Yayin Da Gwamna Fubara Ya Koma Ofis
Manyan Labarai

Yadda Ribas Ta Yi Cikar Ƙwari Yayin Da Gwamna Fubara Ya Koma Ofis

8 hours ago
Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku
Manyan Labarai

Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku

8 hours ago
Sojoji Sun Kama Ƙasurgumin Ɗan Bindiga, Sun Kashe Shugaban IPOB
Manyan Labarai

Sojoji Sun Cafke Babban Kwamandan IPOB

11 hours ago
Gwamnatin Tarayya Ta Dawo Da Karatun Tarihi A Makarantu
Manyan Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Dawo Da Karatun Tarihi A Makarantu

20 hours ago
Yanzu-yanzu: Shugaba Tinubu Ya Ɗage Dokar Ta-ɓaci A Jihar Ribas
Manyan Labarai

Yanzu-yanzu: Shugaba Tinubu Ya Ɗage Dokar Ta-ɓaci A Jihar Ribas

1 day ago
Next Post
An Shirya Tattaunawa Tsakanin Shugabannin Matasan Sin Da Afirka Karo Na Biyu Ta Kafar Bidiyo

An Shirya Tattaunawa Tsakanin Shugabannin Matasan Sin Da Afirka Karo Na Biyu Ta Kafar Bidiyo

LABARAI MASU NASABA

Shugaban Guinea-Bissau Ya Goyi Bayan Shawarar Tsarin Shugabancin Duniya Da Sin Ta Gabatar

Shugaban Guinea-Bissau Ya Goyi Bayan Shawarar Tsarin Shugabancin Duniya Da Sin Ta Gabatar

September 18, 2025
An Damke Basarake Da Wasu Mutum 10 Bisa Zargin Hada Baki Da ‘Yan Bindiga A Kudancin Kaduna

Sojoji Sun Tarwatsa Wata Haramtacciyar Masana’antar Ƙera Makamai A Filato

September 18, 2025
Ci Gaban Tattalin Arzikin Sin Na Taimaka Ga Bunkasa Al’adunta Da Mu’amalar Al’adu Tsakaninta Da Kasashen Duniya

Ci Gaban Tattalin Arzikin Sin Na Taimaka Ga Bunkasa Al’adunta Da Mu’amalar Al’adu Tsakaninta Da Kasashen Duniya

September 18, 2025
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba

’Yansanda Sun Kama Sojan Gona Da Motocin Sata 3 A Jigawa

September 18, 2025
Yadda Muka Zama Bayin ‘Yan Bindiga -Mazaunin Wani Kauye

’Yan Bindiga Sun Sako Ma’aurata A Katsina Bayan Karɓar N50m A Matsayin Kuɗin Fansa

September 18, 2025
Yadda Ribas Ta Yi Cikar Ƙwari Yayin Da Gwamna Fubara Ya Koma Ofis

Yadda Ribas Ta Yi Cikar Ƙwari Yayin Da Gwamna Fubara Ya Koma Ofis

September 18, 2025
Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku

Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku

September 18, 2025
’Yansanda Sun Kama Mutane 9 Kan Yin Ƙaryar Sace Su A Jihar Neja

’Yansanda Sun Kama Mutane 9 Kan Yin Ƙaryar Sace Su A Jihar Neja

September 18, 2025
Sojoji Sun Kama Ƙasurgumin Ɗan Bindiga, Sun Kashe Shugaban IPOB

Sojoji Sun Cafke Babban Kwamandan IPOB

September 18, 2025
Ya Kamata A Kiyaye Nasarorin Da Aka Cimma A Shawarwarin Sin Da Amurka 

Ya Kamata A Kiyaye Nasarorin Da Aka Cimma A Shawarwarin Sin Da Amurka 

September 17, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.