Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

An Kai Hari Ofishin Hukumar EFCC A Abuja

by Tayo Adelaja
August 16, 2017
in LABARAI, MANYAN LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Rahotanni na cewa, a safiyar yau laraba ne wasu mahara da ba a san ko su waye ba suka afkawa ofishin hukumar masu yaki da cin hanci da rashawa (EFCC) dake Wuse zone 7 Abuja.

Mai magana da yawon hukumar, Wilson Uwujaren, ya bayyana harin a matsayin wani harin ba zata.

samndaads

Wilson ya kara da cewa, maharan sun afka ofishin ne dauke da muggan makamai da misalin karfe biyar na asuba, yayin da suka dinga bude wuta.

‘Sun farfasa wasu motoci da aka ajiye a harabar ofishin, amma daga bisani masu gadin wajen sun samu nasarar korar mutanen’, inji Wilson.

SendShareTweetShare
Previous Post

Gwamnati Ta Bukaci Kungiyar ASUU Ta Janye Yajin Aiki

Next Post

Zaben Kenya: Jam’iyyar Adawa Za Ta Kalubalanci Sakamakon Zaben

RelatedPosts

NIS Da NAPTIP Sun Sake Shan Damarar Yaki Da Safarar Dan Adam

NIS Da NAPTIP Sun Sake Shan Damarar Yaki Da Safarar Dan Adam

by Yahuzajere
42 mins ago
0

Hukumar Kula da Shige da Fice ta Kasa (NIS) da...

Sabuwar Cuta Ta Kashe Mutum Hudu A Sokoto

Sabuwar Cuta Ta Kashe Mutum Hudu A Sokoto

by Sulaiman Ibrahim
7 hours ago
0

Gwamna jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal Ya sanar da Mutuwar...

Shugabannin Tsaro

Me Saukar Shugabannin Tsaron Nijeriya Ke Nufi?

by Muhammad
15 hours ago
0

Sauka Suka Yi Don Kashin Kansu – Fadar Shugaban Kasa...

Next Post

Zaben Kenya: Jam’iyyar Adawa Za Ta Kalubalanci Sakamakon Zaben

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version