Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home LABARAI

An Kai Hari Ofishin Hukumar EFCC A Abuja

by Tayo Adelaja
August 16, 2017
in LABARAI, MANYAN LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Rahotanni na cewa, a safiyar yau laraba ne wasu mahara da ba a san ko su waye ba suka afkawa ofishin hukumar masu yaki da cin hanci da rashawa (EFCC) dake Wuse zone 7 Abuja.

Mai magana da yawon hukumar, Wilson Uwujaren, ya bayyana harin a matsayin wani harin ba zata.

Wilson ya kara da cewa, maharan sun afka ofishin ne dauke da muggan makamai da misalin karfe biyar na asuba, yayin da suka dinga bude wuta.

‘Sun farfasa wasu motoci da aka ajiye a harabar ofishin, amma daga bisani masu gadin wajen sun samu nasarar korar mutanen’, inji Wilson.

Rahoton yace, maharan sun tsere a motar su amma sun bar wasika, dake bayyana dalilin zuwansu ofishin, inda suka sanya sakon yin barazanar hallaka babban mai bincike a hukumar Ishaku Sharu.

SendShareTweetShare
Previous Post

Gwamnati Ta Bukaci Kungiyar ASUU Ta Janye Yajin Aiki

Next Post

Zaben Kenya: Jam’iyyar Adawa Za Ta Kalubalanci Sakamakon Zaben

RelatedPosts

Lantarki

Gwamantin Tarayya Ta Yi Bayani Game Matsalar Karancin Wutar Lantarki A Kasar

by Muhammad
9 hours ago
0

Daga Mahdi M. Muhammad, Ministan Wutar lantarki, Injiniya Sale Mamman,...

Direbobi

Satar Mutane A Manyan Hanyoyi: Direbobi A Zamfara Sun Tsunduma Yajin Aiki

by Muhammad
10 hours ago
0

Daga Mahdi M. Muhammad, Direbobin abeben hawa na haya masu...

Gwamnonin

Gwamnonin Nijeriya Sun Koka Kan Tabarbarewar Tsaro

by Muhammad
10 hours ago
0

Daga Mahdi M. Muhammad, Kungiyar Gwamnonin Nijeriya (NGF) ta nuna...

Next Post

Zaben Kenya: Jam’iyyar Adawa Za Ta Kalubalanci Sakamakon Zaben

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version