• English
  • Business News
Sunday, November 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kotu Ta Daure Babban Odita-Janar Na Jihar Yobe Kan Almundahanar Kudi

by Sadiq
3 years ago
Kotu

Alhaji Idris Yahaya, Odita-Janar na Kananan Hukumomin Jihar Yobe, zai yi zaman gidan yari na tsawon shekaru biyar, bayan da Mai Shari’a Muhammad Lawu Lawan na Babbar Kotun Jihar Yobe ya yanke masa hukunci.

Kotun ta yanke wa Yahaya hukuncin ne a lokacin da hukumar yaki da cin hanci da rashawa (EFCC) ta gurfanar da shi a ranar Litinin.

  • Taruka Biyu Na Kasar Sin sun Karfafa Gwiwar Duniya
  • Ban Taba Ba Ministan Shari’a Da CBN Umarnin Su Ki Mutunta Umarnin Kotun Koli Ba – Buhari

An yanke masa hukuncin ne bayan da aka same shi da laifin almundahanar Naira miliyan 19 da hukumar EFCC shiyyar Maiduguri ta bankado.

Rahotanni sun bayyana cewa Yahaya ya karbi kudade daga ofishin babban mai binciken kudi na kananan hukumomi da masarautu na jihar Yobe domin siyan mota kirar Toyota Corolla ta shekarar 2015, sannan ya karkatar da wani bangare na kudin domin amfanin kansa.

Mai laifin wanda aka fara gurfanar da shi a ranar Laraba, 9 ga watan Nuwamba, 2022, ya ki amsa laifin da ake tuhumarsa da shi.

LABARAI MASU NASABA

Zargin Ɓatanci Ga Annabi: Alaƙar Triumph Da Gwamnatin Kano Da Majalisar Shura

Mabiya Mazhabar Shi’a Sun Yi Zanga-Zanga A Kano Kan Barazanar Trump Ga Nijeriya

A ci gaba da shari’ar, lauyan EFCC, Mukhtar Ali Ahmed, ya kira shaidu hudu da kuma takardun bayar da shaida wadanda aka shigar da su.

Da yake yanke hukunci a ranar Litinin, Mai shari’a Lawan ya ce masu gabatar da kara sun tabbatar da tuhumar da ake yi wa wanda ake tuhuma tare da yanke masa hukunci kamar yadda ake tuhuma.

Don haka ya yanke masa hukuncin daurin shekaru biyar a gidan yari tare da zabin tara.

Alkalin ya kuma umarci wanda ake tuhuma da ya biya kudin diyya 100,000.00 ga gwamnatin jihar Yobe ta hannun hukumar yaki da cin hanci da rashawa (EFCC) ko kuma ya kara shekaru biyu a gidan yari.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Triumph
Manyan Labarai

Zargin Ɓatanci Ga Annabi: Alaƙar Triumph Da Gwamnatin Kano Da Majalisar Shura

November 9, 2025
Mabiya Mazhabar Shi’a Sun Yi Zanga-Zanga A Kano Kan Barazanar Trump Ga Nijeriya
Manyan Labarai

Mabiya Mazhabar Shi’a Sun Yi Zanga-Zanga A Kano Kan Barazanar Trump Ga Nijeriya

November 8, 2025
Bisa Rakiyar Jami’an Tsaro Na Ke Ganawa Da Ƴan Bindiga – Sheikh Gumi
Manyan Labarai

Bisa Rakiyar Jami’an Tsaro Na Ke Ganawa Da Ƴan Bindiga – Sheikh Gumi

November 8, 2025
Next Post
Wike Bai Taimake Ni A Zaben Shugaban Kasa Ba -Peter Obi

Wike Bai Taimake Ni A Zaben Shugaban Kasa Ba -Peter Obi

LABARAI MASU NASABA

Soludo Ya Sake Lashe Zaɓen Gwamnan Anambra

Soludo Ya Sake Lashe Zaɓen Gwamnan Anambra

November 9, 2025
Mataimakin Kakakin Majalisar Dokokin Jihar Kebbi Bagudo Ya Shaƙi Iskar ‘Yanci Daga ‘Yan Bindiga

Mataimakin Kakakin Majalisar Dokokin Jihar Kebbi Bagudo Ya Shaƙi Iskar ‘Yanci Daga ‘Yan Bindiga

November 9, 2025
Triumph

Zargin Ɓatanci Ga Annabi: Alaƙar Triumph Da Gwamnatin Kano Da Majalisar Shura

November 9, 2025
Kasar Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Kan Samun Ci Gaba Mai Karancin Fitar Da Hayaki

Kasar Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Kan Samun Ci Gaba Mai Karancin Fitar Da Hayaki

November 8, 2025
Kasar Sin Ta Sake Jaddada Cikakken Goyon Bayanta Ga Muhimmiyar Rawar Da MDD Ke Takawa A Harkokin Kasa Da Kasa 

Kasar Sin Ta Sake Jaddada Cikakken Goyon Bayanta Ga Muhimmiyar Rawar Da MDD Ke Takawa A Harkokin Kasa Da Kasa 

November 8, 2025
Turkiyya Na Karbar Bakuncin Wasu Kasashen Musulmai Game Da Makomar Gaza

Turkiyya Na Karbar Bakuncin Wasu Kasashen Musulmai Game Da Makomar Gaza

November 8, 2025
Babban Yankin Sin Da Taiwan Sun Yi Tarukan Bita Don Tunawa Da Taron Xi Da Ma Mai Tarihi

Babban Yankin Sin Da Taiwan Sun Yi Tarukan Bita Don Tunawa Da Taron Xi Da Ma Mai Tarihi

November 8, 2025
Kasashen Afirka Bakwai Da Sojojin Amurka Suka Shiga

Kasashen Afirka Bakwai Da Sojojin Amurka Suka Shiga

November 8, 2025
Firaministan Kasar Georgia: CIIE Muhimmin Dandali Ne

Firaministan Kasar Georgia: CIIE Muhimmin Dandali Ne

November 8, 2025
Yadda Aka Tsara Gudanar Da Gasar Kofin Afirka A Moroko

Yadda Aka Tsara Gudanar Da Gasar Kofin Afirka A Moroko

November 8, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.