ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, September 10, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kotu Ta Daure Babban Odita-Janar Na Jihar Yobe Kan Almundahanar Kudi

by Sadiq
3 years ago
Kotu

Alhaji Idris Yahaya, Odita-Janar na Kananan Hukumomin Jihar Yobe, zai yi zaman gidan yari na tsawon shekaru biyar, bayan da Mai Shari’a Muhammad Lawu Lawan na Babbar Kotun Jihar Yobe ya yanke masa hukunci.

Kotun ta yanke wa Yahaya hukuncin ne a lokacin da hukumar yaki da cin hanci da rashawa (EFCC) ta gurfanar da shi a ranar Litinin.

  • Taruka Biyu Na Kasar Sin sun Karfafa Gwiwar Duniya
  • Ban Taba Ba Ministan Shari’a Da CBN Umarnin Su Ki Mutunta Umarnin Kotun Koli Ba – Buhari

An yanke masa hukuncin ne bayan da aka same shi da laifin almundahanar Naira miliyan 19 da hukumar EFCC shiyyar Maiduguri ta bankado.

ADVERTISEMENT

Rahotanni sun bayyana cewa Yahaya ya karbi kudade daga ofishin babban mai binciken kudi na kananan hukumomi da masarautu na jihar Yobe domin siyan mota kirar Toyota Corolla ta shekarar 2015, sannan ya karkatar da wani bangare na kudin domin amfanin kansa.

Mai laifin wanda aka fara gurfanar da shi a ranar Laraba, 9 ga watan Nuwamba, 2022, ya ki amsa laifin da ake tuhumarsa da shi.

LABARAI MASU NASABA

Amurka Ta Bai Wa Nijeriya Sabbin Kayan Yaƙi Domin Yaƙi Da Ta’addanci

Mashaƙo: Adadin Mutanen Da Suka Rasu Sun Kai 27 A Filato

A ci gaba da shari’ar, lauyan EFCC, Mukhtar Ali Ahmed, ya kira shaidu hudu da kuma takardun bayar da shaida wadanda aka shigar da su.

Da yake yanke hukunci a ranar Litinin, Mai shari’a Lawan ya ce masu gabatar da kara sun tabbatar da tuhumar da ake yi wa wanda ake tuhuma tare da yanke masa hukunci kamar yadda ake tuhuma.

Don haka ya yanke masa hukuncin daurin shekaru biyar a gidan yari tare da zabin tara.

Alkalin ya kuma umarci wanda ake tuhuma da ya biya kudin diyya 100,000.00 ga gwamnatin jihar Yobe ta hannun hukumar yaki da cin hanci da rashawa (EFCC) ko kuma ya kara shekaru biyu a gidan yari.

MASU ALAKA

Amurka Ta Bai Wa Nijeriya Sabbin Kayan Yaƙi Domin Yaƙi Da Ta’addanci
Manyan Labarai

Amurka Ta Bai Wa Nijeriya Sabbin Kayan Yaƙi Domin Yaƙi Da Ta’addanci

September 10, 2026
Cutar Mashaƙo Ta Ɓarke A Kano, Katsina Da Filato
Manyan Labarai

Mashaƙo: Adadin Mutanen Da Suka Rasu Sun Kai 27 A Filato

September 10, 2026
Ambaliyar Ruwa Ta Tafi Da Ɗalibai 2 A Abuja Da Abia
Manyan Labarai

Ambaliyar Ruwa Ta Tafi Da Ɗalibai 2 A Abuja Da Abia

September 10, 2026
Next Post
Wike Bai Taimake Ni A Zaben Shugaban Kasa Ba -Peter Obi

Wike Bai Taimake Ni A Zaben Shugaban Kasa Ba -Peter Obi

LABARAI MASU NASABA

Rodri Ya Nemi Afuwar Valencia Dangane Da Kalaman Da Yayi Akanta

Rodri Ya Nemi Afuwar Valencia Dangane Da Kalaman Da Yayi Akanta

September 10, 2026
Za A Gudanar Da Taron Koli Na Shugabannin Harkokin Masana’antu Da Cinikayya Na APEC Na 2026 A Shenzhen

Za A Gudanar Da Taron Koli Na Shugabannin Harkokin Masana’antu Da Cinikayya Na APEC Na 2026 A Shenzhen

September 10, 2026
Amurka Ta Bai Wa Nijeriya Sabbin Kayan Yaƙi Domin Yaƙi Da Ta’addanci

Amurka Ta Bai Wa Nijeriya Sabbin Kayan Yaƙi Domin Yaƙi Da Ta’addanci

September 10, 2026
Xi Ya Bukaci A Kara Azamar Dakile Aukuwar Muggan Hadurra Sakamakon Aukuwar Gobara A Wani Jirgin Ruwan Dakon Kayayyaki

Xi Ya Bukaci A Kara Azamar Dakile Aukuwar Muggan Hadurra Sakamakon Aukuwar Gobara A Wani Jirgin Ruwan Dakon Kayayyaki

September 10, 2026
Kotu

Jerin Bankuna 32 Da Aka Amince Su Sayar Da Hannun Jarin Matatar Dangote

September 10, 2026
Kotu

Uganda Za Ta Fara Fitar Da Man Fetur Zuwa Ƙasashen Waje

September 10, 2026
Cutar Mashaƙo Ta Ɓarke A Kano, Katsina Da Filato

Mashaƙo: Adadin Mutanen Da Suka Rasu Sun Kai 27 A Filato

September 10, 2026
An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

Wane Ne Dan Shagamu: Su Wane Ne Suka Kashe Shi A Kano?

September 10, 2026
Al’umma Sun Yaba Wa Sojoji Kan Yaƙar ’Yan Bindiga A Zamfara

Al’umma Sun Yaba Wa Sojoji Kan Yaƙar ’Yan Bindiga A Zamfara

September 10, 2026
Ambaliyar Ruwa Ta Tafi Da Ɗalibai 2 A Abuja Da Abia

Ambaliyar Ruwa Ta Tafi Da Ɗalibai 2 A Abuja Da Abia

September 10, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.