• Leadership Hausa
Sunday, June 4, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

“Akwai Matsala Game Da Bakin Da Ke Kwararowa Jihar Kano”

by Yusuf Shuaibu
9 months ago
in Tambarin Dimokuradiyya
0
“Akwai Matsala Game Da Bakin Da Ke Kwararowa Jihar Kano”
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gamayyar Matasan Arewa Mazauna Kudancin Nijeriya reshen Jihar Legas ta ankarar da Gwamnatin Jihar Kano a kan ta mike haikan wajen bankado bakin da ke kwararowa jihar da sunan neman mafaka, inda ta ce akwai babbar barazana game da hakan.

Shugaban gamayyar, Alhaji Ibrahim Ya’u Galadanci ya yi kiran a zantawarsa da LEADERSHIP Hausa a tsakiyar makon nan.

  • Kashi 31 Na ‘Yan Nijeriya Ba Su Iya Karatu Da Rubutu Ba ― Gwamnatin Tarayya
  • Da Dumi-Dumi: Jami’an Tsaro Sun Kai Samame Gidan Tukur Mamu

Shugaban gamayyar ya ce yadda mutanen Kano suka saki jiki ana sayar da filaye da gidaje barkatai ga bakin da ba a da wasu cikakkun sahihan bayanai a kansu abin tambaya ne, inda ya yi kira ga musamman jami’an tsaro na ‘yansanda da ‘yansandan sirri (DSS) da sauran wadanda abin ya shafa su rubanya kwazonsu domin bankado daga cikin bata-garin da ke ungulu da kan zabo da sunan baki.

“Muna kira da farko ga Gwamnatin Jihar Kano ita kanta, sannan ‘yansanda da ‘yansandan sirri na DSS da suran jami’an tsaro da lallai su sa ido a kan bakin da suke zuwa Jihar Kano domin neman mafaka.

Akwai babbar matsala dangane da hakan, shi ya sa ya zama dole mu yi kira ga gwamnati ta dauki mataki, sannan kuma mu fito fili mu yi wa al’umma bayani domin su sake nazari.

Labarai Masu Nasaba

An Fara Kunfar Baki Yayin Da Tinubu Ya Fara Nada Mukamai

Hasashe Game Da Manyan Alkalai Biyar Da Za Su Yanke Hukunci Kan Nasarar Tinubu

“Yadda ake bari baki daban-daban suke mallakar gidaje da kafa sababbin unguwoyin birni da kewaye wadanda ba za a tantance su ba, illa da zarar mutum ya zo ba a san inda ya fito ba a ba shi haya ko a sayar masa da fili ko gida, ya kamata gwamnati ta sanya idanu a kan wadannan al’amuran kuma muna kira de da gwamnatin da ta ja kunnen masu unguwanni da hakimai da dagatai da sauran shugabanni al’ummar Jihar Kanon baki daya a kula sosai. Allah ya ba mu zaman lafiya saboda Manzan Allah, Annabi Muhammadu (SAW),” In ji Galadanci.

Tags: BakikanoKungiyaMatsalaTsaro
ShareTweetSendShare
Previous Post

Da Gaske Atiku Ya Hakura Da Wike?

Next Post

Kotu Ta Umarci A Kamo Mata Dogarin Gwamna El-Rufa’i

Related

Yanzu-yanzu: Tinubu Na Ganawa Ta Farko Da Shugabannin Tsaro
Tambarin Dimokuradiyya

An Fara Kunfar Baki Yayin Da Tinubu Ya Fara Nada Mukamai

1 day ago
Hasashe Game Da Manyan Alkalai Biyar Da Za Su Yanke Hukunci Kan Nasarar Tinubu
Tambarin Dimokuradiyya

Hasashe Game Da Manyan Alkalai Biyar Da Za Su Yanke Hukunci Kan Nasarar Tinubu

1 week ago
majalisar kasa
Tambarin Dimokuradiyya

Dalilan Da Ka Iya Jinkirta Kaddamar Da Majalisa Ta 10

1 week ago
Ohanaeze Ta Bukaci Tinubu Ya Saki Nnamdi Kanu Idan Aka Rantsar Da Shi
Tambarin Dimokuradiyya

‘Yan Adawa Na Ci Gaba Da Kumfar Baki Kan Nasarar Tinubu

2 weeks ago
Shugabancin Majalisa Ta 10: Hannun Agogo Na Neman Koma Wa APC Baya
Tambarin Dimokuradiyya

Shugabancin Majalisa Ta 10: Hannun Agogo Na Neman Koma Wa APC Baya

2 weeks ago
…ACF Ta Nesanta Kanta Da Goyon Bayan Akpabio
Tambarin Dimokuradiyya

…ACF Ta Nesanta Kanta Da Goyon Bayan Akpabio

3 weeks ago
Next Post
Kotu Ta Umarci A Kamo Mata Dogarin Gwamna El-Rufa’i

Kotu Ta Umarci A Kamo Mata Dogarin Gwamna El-Rufa’i

LABARAI MASU NASABA

Farashin Tumatir Ya Karye Bayan Ghana Da Kamaru Sun Turo Shi Kasuwannin Nijeriya

Farashin Tumatir Ya Karye Bayan Ghana Da Kamaru Sun Turo Shi Kasuwannin Nijeriya

June 4, 2023
Shanun Buhari Sun Ragu Saboda Yawan Kyautarsa — Garba Shehu

Shanun Buhari Sun Ragu Saboda Yawan Kyautarsa — Garba Shehu

June 4, 2023
Babu Gaskiya A Labarin Mutuwar Akeredolu -Gwamnatin Ondo

Babu Gaskiya A Labarin Mutuwar Akeredolu -Gwamnatin Ondo

June 3, 2023
Shugaba Xi Ya Jaddada Bukatar Gina Tsarin Wayewar Kan Kasar Sin Mai Dacewa Da Zamani

Shugaba Xi Ya Jaddada Bukatar Gina Tsarin Wayewar Kan Kasar Sin Mai Dacewa Da Zamani

June 3, 2023
Ziyarar Shugaba Xi Jinping A Wuraren Al’adun Sin Tana Da Babbar Ma’ana

Ziyarar Shugaba Xi Jinping A Wuraren Al’adun Sin Tana Da Babbar Ma’ana

June 3, 2023
Sin Ta Jaddada Kira Ga Sassan Masu Ruwa Da Tsaki A Rikicin Sudan Da Su Gaggauta Dakatar Da Bude Wuta

Sin Ta Jaddada Kira Ga Sassan Masu Ruwa Da Tsaki A Rikicin Sudan Da Su Gaggauta Dakatar Da Bude Wuta

June 3, 2023
Rashin Lafiyar Maigidana Ne Babban Tashin Hankalin Da Na Fuskanta A Vila – Aisha Buhari

Rashin Lafiyar Maigidana Ne Babban Tashin Hankalin Da Na Fuskanta A Vila – Aisha Buhari

June 3, 2023
‘Yan Bindiga Sun Kai Wa Ayarin Yahaya Bello Hari, Sun Raunata Jami’an Tsaro

‘Yan Bindiga Sun Kai Wa Ayarin Yahaya Bello Hari, Sun Raunata Jami’an Tsaro

June 3, 2023
Shugaban Eritrea Da Takwaransa Na Congo Kinshasa Sun Yabawa Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

Shugaban Eritrea Da Takwaransa Na Congo Kinshasa Sun Yabawa Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

June 3, 2023
Wane Ne Sabon Kocin Chelsea Mauricio Po-chettino?

Wane Ne Sabon Kocin Chelsea Mauricio Po-chettino?

June 3, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.