• English
  • Business News
Saturday, November 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kowanne Dan Siyasa Na Da Dalilin Da Ya Sa Shi Shigar Ta – Imam Usamah

by Idris Aliyu Daudawa
3 years ago
Siyasa

Daya daga cikin limaman rukunin gidaje ‘yan majalisa na Apo, Imam Ibrahim Lawal Usamah, ya bayyana cewa kowanne dan siyasa akwai abin da ya sa shi shigar ta.

Imam Usamah ya bayyana haka ne lokacin da yake zantawa da manema labarai kan al’amarin siyasar na wannan zamani, wanda ya sha bamban da irin salon siyasar shekaraun da suka gabata.

  • INEC Ta Mayar Da Martani Kan Zargin Birne Katukan Zabe A Gidan Wani Babban Dan Siyasa A Ribas

Ya ce yawan ‘yan takarar shugaban kasa a yankin arewa babu wata matsala na rarraba kuri’un daga yankin, idan mutum ya kalli tsarin siyasar Nijeriya ai duk wannan ba wata matsala bace, cikin minti ashirin ko awa daya zuwa biyu ana iya maganin ita matsalar, saboda kowanne dan takara akwai abin da ya kawo shi cikin siyasa.

Ya kara jaddada cewa akwai wanda ya zo ne neman kudi, sai kuma wanda shi al’ummarsa ce manufarsa, amma mafi yawancin ‘yan siyarsa a halin yanzu kudi suke nema da kuma mukammai, tana iya yiyuwa da an kira su don yin sulhu musamman ma ‘yan Kudanci aka nuna masu batun addini da mukaman da za su samu, duk za su iya janyewa tare da marawa wanda suke ganin zai iya kaiwa ga ci, su kuma za su samu damar cimma manufarsu.

Bugu da kari, ya yi karin bayani ya ce wannan a bangaren kudu kenan, yayin bangaren arewa akawi wadanda za su iya janyewa domin wani dalili, ko za su ki janyewar saboda rikicinsu da wasu gwamnoni.

LABARAI MASU NASABA

Abin Da APC Za Ta Yi Da Rinjayen Kashi Biyu Bisa Uku A Majalisar Tarayya

Manyan Kalubalen Da Sabon Shugaban INEC Zai Fuskanta

A namu tunanin idan suka ga ba za su kai labarai ba, ko kuma suka ga cewa idan suka bata kuri’ar arewa aka samu matsala, maimakon abin ya zama masu farin jini, sai ya zama bakin jini a gare su.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Abin Da APC Za Ta Yi Da Rinjayen Kashi Biyu Bisa Uku A Majalisar Tarayya
Tambarin Dimokuradiyya

Abin Da APC Za Ta Yi Da Rinjayen Kashi Biyu Bisa Uku A Majalisar Tarayya

November 7, 2025
Manyan Kalubalen Da Sabon Shugaban INEC Zai Fuskanta
Tambarin Dimokuradiyya

Manyan Kalubalen Da Sabon Shugaban INEC Zai Fuskanta

October 17, 2025
peter
Tambarin Dimokuradiyya

2027: Peter Obi Ya Shiga Rudani Kan Jam’iyyar Da Zai Tsaya Takara

October 17, 2025
Next Post
Masaniyar Kenya: Tattalin Arzikin Kasar Sin Yana Da Juriya

Masaniyar Kenya: Tattalin Arzikin Kasar Sin Yana Da Juriya

LABARAI MASU NASABA

Kasashen Afirka Bakwai Da Sojojin Amurka Suka Shiga

Kasashen Afirka Bakwai Da Sojojin Amurka Suka Shiga

November 8, 2025
Firaministan Kasar Georgia: CIIE Muhimmin Dandali Ne

Firaministan Kasar Georgia: CIIE Muhimmin Dandali Ne

November 8, 2025
Yadda Aka Tsara Gudanar Da Gasar Kofin Afirka A Moroko

Yadda Aka Tsara Gudanar Da Gasar Kofin Afirka A Moroko

November 8, 2025
CMG Ya Watsa Jerin Shirye-Shirye Don Tunawa Da Cika Shekaru 80 Da Dawowar Yankin Taiwan Kasar Sin

CMG Ya Watsa Jerin Shirye-Shirye Don Tunawa Da Cika Shekaru 80 Da Dawowar Yankin Taiwan Kasar Sin

November 8, 2025
CMG Ya Gabatar Da Jerin Rahotannin Talabijin Kan Tunawa Da Cika Shekaru 80 Da Dawowar Yankin Taiwan Kasar Sin

CMG Ya Gabatar Da Jerin Rahotannin Talabijin Kan Tunawa Da Cika Shekaru 80 Da Dawowar Yankin Taiwan Kasar Sin

November 8, 2025
Xi Ya Yi Kiran Zurfafa Gyare-gyare Da Bude Kofa A Yayin Rangadin Aiki A Guangdong

Xi Ya Yi Kiran Zurfafa Gyare-gyare Da Bude Kofa A Yayin Rangadin Aiki A Guangdong

November 8, 2025
Ta’aziyyar Rasuwar Jarumin Kannywood, Malam Nata’ala

Ta’aziyyar Rasuwar Jarumin Kannywood, Malam Nata’ala

November 8, 2025
Kamfanoni Masu Jarin Waje Na Samun Kwarin Gwiwa Daga CIIE

Kamfanoni Masu Jarin Waje Na Samun Kwarin Gwiwa Daga CIIE

November 8, 2025
Lalacewar Tarbiyar Dalibai Mata A Makarantun Islamiyya Da Na Boko

Lalacewar Tarbiyar Dalibai Mata A Makarantun Islamiyya Da Na Boko

November 8, 2025
Mabiya Mazhabar Shi’a Sun Yi Zanga-Zanga A Kano Kan Barazanar Trump Ga Nijeriya

Mabiya Mazhabar Shi’a Sun Yi Zanga-Zanga A Kano Kan Barazanar Trump Ga Nijeriya

November 8, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.