• English
  • Business News
Thursday, September 11, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kudurorin Haraji Za Su Kara Bunkasa Tattalin Arzikin Nijeriya -Minista

by Abubakar Abba
8 months ago
in Tattalin Arziki
0
Kudurorin Haraji Za Su Kara Bunkasa Tattalin Arzikin Nijeriya -Minista
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Karamin Ministan Manana’antu John Uwan-Enoh, ya bayyana cewa, kudurorin haraji da Gwamnatin Shugaban Kasa kirkiro da su, ne bisa nufin kara baunkasa tattalin arzikin kasar nan.

Owan-Enoh ya sanar da haka ne, a makon da ya gabata a taron manema labarai a Karamar Hukumar Etung, da ke a jihar Koros Ribas.

  • Hisbah Ta Yi Kakkausan GargaÉ—i Tare Da Kira Ga Iyaye Kan Kula Da Yara Bayan Samun Gawar Wasu 4
  • Xi Ya Zanta Da Babban Jagoran Vietnam Da Shugaban Sri Lanka

Kazalika, Uwan-Enoh, ya yabawa Shugaban Kasa Bola Tinubu kan kirkiro kudurorin harajin, inda ya sanawar da cewa, sauyin, zai taimaka wajen fannin matuka.

Ministan ya kuma tunasar da ‘yan Nijeriya  kan alkawarin na Shugaban Kasa Bola Tinubu, na dala tiriliyan daya, don a kara habaka tattalin arzikin kasar, inda ya sanar da cewa, sauyin na daya daga cikin abinda Gwamnatin mai ci, ke burin cimma.

Uwan-Enoh ya ci gaba da cewa, ‘yan Nijeriya da dama, son soki wannan kudurorin na haraji, ba tare da sun yi dubi kan gundarin kudurorin ba, har ma ta kai ga wasun su, na yin kiraye-karaye ga Gwamnatin Tarayya na ta janye kudurorin.

Labarai Masu Nasaba

Kungiyoyi Da Abokan Arziki Na Ci Gaba Da Taya Dantsoho Murna

Kudaden Ajiya Na Asusun Nijeriya Ya Karu Zuwa Dala Biliyan 41

Sai dai, Minitsna ya nuna jin dadinsa kan yadda wasu daga cikin masu kiraye-kirayen Gwamnatin na ta janye kudurorin, daga baya kuma suka fahinci manufar kudurorin, suka kuma nuna goyon bayansu akai.

Ya kara da cewa, Shugaban Kwamitin Tsara Kudurorin na Haraji na Fadar Shugaban Kasa Taiwo Oyedele, wanda kuma ya kayance ke jagorantar wanzar da kudurorin, yana kan gwaro da mari, wajen tattara akaluman da suka kamata dangane da kudurorin harajin.

Owan-Enoh, ya kuma bukaci ‘yan kasar da su marawa kudurorin na haraji baya, musamman don a gabatar da su, su  zamo doka.

A ‘yan makwannin da suka gabata dai, kudurorin na harajin sun haifar da zazzafar muhawara daga lungu da sako na sassan kasar nan, duba da irin kalubalen da ake gani, za su haifarwa da tattalin arzikin kasar nan da kuma rashin dubi da bin ka’adaiar Shari’a wajen gabatar da kudurorin na harajin.

Kudurorin guda hudu, a yanzu dai, Shugaban Kasa Bola Ahamed Tinubu ya  gabatarwa da Majalisar kasar, a watan Okutobar 2024.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: HarajiMinistaTinubu
ShareTweetSendShare
Previous Post

Masu Amfani Da Intanet A Kasar Sin Sun Kai Yawan Biliyan 1.1

Next Post

An Yi Gwaji Karo Na 3 Na Bikin Kade-Kade Da Raye-Raye Na Murnar Bikin Bazara Na CMG

Related

A Zango Mai Zuwa Za A Fara Aikin Dala Miliyan Daya A Tashar Jirgin Ruwa Ta Legas – Dantsoho
Tattalin Arziki

Kungiyoyi Da Abokan Arziki Na Ci Gaba Da Taya Dantsoho Murna

5 days ago
tallafi
Tattalin Arziki

Kudaden Ajiya Na Asusun Nijeriya Ya Karu Zuwa Dala Biliyan 41

2 weeks ago
A Zango Mai Zuwa Za A Fara Aikin Dala Miliyan Daya A Tashar Jirgin Ruwa Ta Legas – Dantsoho
Tattalin Arziki

A Zango Mai Zuwa Za A Fara Aikin Dala Miliyan Daya A Tashar Jirgin Ruwa Ta Legas – Dantsoho

2 weeks ago
Dangote Zai Gina Kamfanin Taki A Habasha Kan Dala Biliyan $2.5
Tattalin Arziki

Dangote Zai Gina Kamfanin Taki A Habasha Kan Dala Biliyan $2.5

2 weeks ago
NBS Ta Bayyana Dalilin Raguwar Farashin Kaya A Nijeriya
Tattalin Arziki

NBS Ta Bayyana Dalilin Raguwar Farashin Kaya A Nijeriya

3 weeks ago
Masu Ruwa Da Tsaki Sun Bukaci Bunkasa Fannin Mai Da Ake Hakowa A Teku
Tattalin Arziki

Masu Ruwa Da Tsaki Sun Bukaci Bunkasa Fannin Mai Da Ake Hakowa A Teku

3 weeks ago
Next Post
An Yi Gwaji Karo Na 3 Na Bikin Kade-Kade Da Raye-Raye Na Murnar Bikin Bazara Na CMG

An Yi Gwaji Karo Na 3 Na Bikin Kade-Kade Da Raye-Raye Na Murnar Bikin Bazara Na CMG

LABARAI MASU NASABA

Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista

Tinubu Ya Bayar Da Umarni Karya Farashin Kayan Abinci A Nijeriya

September 11, 2025
Mun Gano Famfo 5,570 Da Ake Amfani Da Su Wajen Satar Danyen Mai — NNPCL

Mele Kyari Ya Bayyana A Ofishin EFCC Kan Zargin Badaƙalar Dala Biliyan 7.2

September 11, 2025
Amfani Da Karfin Tuwo Ba Zai Iya Kawo Zaman Lafiya A Yankin Gabas Ta Tsakiya Ba

Amfani Da Karfin Tuwo Ba Zai Iya Kawo Zaman Lafiya A Yankin Gabas Ta Tsakiya Ba

September 10, 2025
Kasar Sin Ta Fitar Da Mizanin Cinikayya Tare Da Sauran Mambobin BRICS

Kasar Sin Ta Fitar Da Mizanin Cinikayya Tare Da Sauran Mambobin BRICS

September 10, 2025
Mataimakin Shugaban Unilever: Mun Kudiri Aniyar Zama “Masu Tseren Gudun Fanfalaki” A Kasar Sin

Mataimakin Shugaban Unilever: Mun Kudiri Aniyar Zama “Masu Tseren Gudun Fanfalaki” A Kasar Sin

September 10, 2025
Shettima Ya Yaba Wa Uba Sani Kan Kafa Majalisar Ƙwarewa Ta Jihar Kaduna

Shettima Ya Yaba Wa Uba Sani Kan Kafa Majalisar Ƙwarewa Ta Jihar Kaduna

September 10, 2025
Akwai Bukatar Tinubu Ya Rubanya Kokarin Buhari Na Bunkasa Harkokin Noma  -Alhaji Umar

Ranar ‘Yancin Kai: Tinubu Zai Yi Wa ‘Yan Nijeriya Jawabi 1 Ga Oktoba

September 10, 2025
Xi Jinping Ya Aika Da Sakon Taya Murnar Bude Taron CIFTIS Na Shekarar 2025

Xi Jinping Ya Aika Da Sakon Taya Murnar Bude Taron CIFTIS Na Shekarar 2025

September 10, 2025
“Hadin Kan Kasashen BRICS” Ya Karfafa Shawo Kan Kalubale

“Hadin Kan Kasashen BRICS” Ya Karfafa Shawo Kan Kalubale

September 10, 2025
Gabar ‘Yan Bindiga A Tsakaninsu Ta Kara Tsanani A Zamfara

‘Yan Bindiga Sun Kashe Sojoji 5 Wasu Mutum 10 A Zamfara

September 10, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.