• English
  • Business News
Friday, August 22, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kudurorin Haraji Za Su Kara Bunkasa Tattalin Arzikin Nijeriya -Minista

by Abubakar Abba
7 months ago
in Tattalin Arziki
0
Kudurorin Haraji Za Su Kara Bunkasa Tattalin Arzikin Nijeriya -Minista
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Karamin Ministan Manana’antu John Uwan-Enoh, ya bayyana cewa, kudurorin haraji da Gwamnatin Shugaban Kasa kirkiro da su, ne bisa nufin kara baunkasa tattalin arzikin kasar nan.

Owan-Enoh ya sanar da haka ne, a makon da ya gabata a taron manema labarai a Karamar Hukumar Etung, da ke a jihar Koros Ribas.

  • Hisbah Ta Yi Kakkausan Gargaɗi Tare Da Kira Ga Iyaye Kan Kula Da Yara Bayan Samun Gawar Wasu 4
  • Xi Ya Zanta Da Babban Jagoran Vietnam Da Shugaban Sri Lanka

Kazalika, Uwan-Enoh, ya yabawa Shugaban Kasa Bola Tinubu kan kirkiro kudurorin harajin, inda ya sanawar da cewa, sauyin, zai taimaka wajen fannin matuka.

Ministan ya kuma tunasar da ‘yan Nijeriya  kan alkawarin na Shugaban Kasa Bola Tinubu, na dala tiriliyan daya, don a kara habaka tattalin arzikin kasar, inda ya sanar da cewa, sauyin na daya daga cikin abinda Gwamnatin mai ci, ke burin cimma.

Uwan-Enoh ya ci gaba da cewa, ‘yan Nijeriya da dama, son soki wannan kudurorin na haraji, ba tare da sun yi dubi kan gundarin kudurorin ba, har ma ta kai ga wasun su, na yin kiraye-karaye ga Gwamnatin Tarayya na ta janye kudurorin.

Labarai Masu Nasaba

Ma’aikatan Sufurin Jiregen Sama Sun Bukaci Tinubu Ya Janye Shirin Sayar Da Filayen Jiragen Sama

NPA Ta Fito Da Sabuwar Doka Kan Kayan Da Ake Ajiyewa A Tashoshinta

Sai dai, Minitsna ya nuna jin dadinsa kan yadda wasu daga cikin masu kiraye-kirayen Gwamnatin na ta janye kudurorin, daga baya kuma suka fahinci manufar kudurorin, suka kuma nuna goyon bayansu akai.

Ya kara da cewa, Shugaban Kwamitin Tsara Kudurorin na Haraji na Fadar Shugaban Kasa Taiwo Oyedele, wanda kuma ya kayance ke jagorantar wanzar da kudurorin, yana kan gwaro da mari, wajen tattara akaluman da suka kamata dangane da kudurorin harajin.

Owan-Enoh, ya kuma bukaci ‘yan kasar da su marawa kudurorin na haraji baya, musamman don a gabatar da su, su  zamo doka.

A ‘yan makwannin da suka gabata dai, kudurorin na harajin sun haifar da zazzafar muhawara daga lungu da sako na sassan kasar nan, duba da irin kalubalen da ake gani, za su haifarwa da tattalin arzikin kasar nan da kuma rashin dubi da bin ka’adaiar Shari’a wajen gabatar da kudurorin na harajin.

Kudurorin guda hudu, a yanzu dai, Shugaban Kasa Bola Ahamed Tinubu ya  gabatarwa da Majalisar kasar, a watan Okutobar 2024.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: HarajiMinistaTinubu
ShareTweetSendShare
Previous Post

Masu Amfani Da Intanet A Kasar Sin Sun Kai Yawan Biliyan 1.1

Next Post

An Yi Gwaji Karo Na 3 Na Bikin Kade-Kade Da Raye-Raye Na Murnar Bikin Bazara Na CMG

Related

Ma’aikatan Sufurin Jiregen Sama Sun Bukaci Tinubu Ya Janye Shirin Sayar Da Filayen Jiragen Sama
Tattalin Arziki

Ma’aikatan Sufurin Jiregen Sama Sun Bukaci Tinubu Ya Janye Shirin Sayar Da Filayen Jiragen Sama

7 days ago
NPA Ta Fito Da Sabuwar Doka Kan Kayan Da Ake Ajiyewa A Tashoshinta
Tattalin Arziki

NPA Ta Fito Da Sabuwar Doka Kan Kayan Da Ake Ajiyewa A Tashoshinta

7 days ago
Shirin Iskar Gas Na CNG Abin A Yaba Wa Shugaba Tinubu Ne -Shugaban IPMAN Na Ƙasa
Tattalin Arziki

Shirin Iskar Gas Na CNG Abin A Yaba Wa Shugaba Tinubu Ne -Shugaban IPMAN Na Ƙasa

2 weeks ago
Gwamnatin Tarayya Za Ta Aiwatar da Shirin Daƙile Sulalewar Kuɗaɗen Haraji
Tattalin Arziki

Gwamnatin Tarayya Za Ta Aiwatar da Shirin Daƙile Sulalewar Kuɗaɗen Haraji

3 weeks ago
Sabon Shugaban Matatar Dangote Ya Bayyana Shirin Faɗaɗa Ayyukanta
Tattalin Arziki

Sabon Shugaban Matatar Dangote Ya Bayyana Shirin Faɗaɗa Ayyukanta

3 weeks ago
Abin Da Ya Sa NPA Da Kwalejin MAN Oron Suka Yi Haɗin Gwiwa
Tattalin Arziki

Abin Da Ya Sa NPA Da Kwalejin MAN Oron Suka Yi Haɗin Gwiwa

3 weeks ago
Next Post
An Yi Gwaji Karo Na 3 Na Bikin Kade-Kade Da Raye-Raye Na Murnar Bikin Bazara Na CMG

An Yi Gwaji Karo Na 3 Na Bikin Kade-Kade Da Raye-Raye Na Murnar Bikin Bazara Na CMG

LABARAI MASU NASABA

EFCC Na Neman Surukin Atiku Abubakar Ruwa A Jallo

EFCC Na Neman Surukin Atiku Abubakar Ruwa A Jallo

August 21, 2025
Cinikin Waje Na Sin Ya Karu Da Kashi 3.5% A Watanni Bakwai Na Farkon Bana

Cinikin Waje Na Sin Ya Karu Da Kashi 3.5% A Watanni Bakwai Na Farkon Bana

August 21, 2025
CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Na “Sautin Zaman Lafiya” A Washington

CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Na “Sautin Zaman Lafiya” A Washington

August 21, 2025
Sin Ta Maida Martani Ga Yiwuwar Daukar Matakin Sojan Amurka A Kan Venezuela

Sin Ta Maida Martani Ga Yiwuwar Daukar Matakin Sojan Amurka A Kan Venezuela

August 21, 2025
Amfani Da Wutar Lantarki A Sin Ya Habaka Sosai A Watan Yuli

Amfani Da Wutar Lantarki A Sin Ya Habaka Sosai A Watan Yuli

August 21, 2025
Sanata Wadada Ya Fice Daga Jam’iyyar SDP Bayan Ganawa Da Tinubu

Sanata Wadada Ya Fice Daga Jam’iyyar SDP Bayan Ganawa Da Tinubu

August 21, 2025
Xi Jinping Ya Halarci Bikin Cika Shekaru 60 Da Kafuwar Jihar Xizang Mai Cin Gashin Kanta

Xi Jinping Ya Halarci Bikin Cika Shekaru 60 Da Kafuwar Jihar Xizang Mai Cin Gashin Kanta

August 21, 2025
Sin Ta Kaddamar Da Shirin Gwaji Na Samun Lamunin Waje Ga Bangaren Makamashi Mai Tsafta

Sin Ta Kaddamar Da Shirin Gwaji Na Samun Lamunin Waje Ga Bangaren Makamashi Mai Tsafta

August 21, 2025
NGF Ta Yi Ta’aziyyar Rasuwar Mahaifin Gwamna Ododo

NGF Ta Yi Ta’aziyyar Rasuwar Mahaifin Gwamna Ododo

August 21, 2025
Kura Za Ta Ce Da Kare Maye

Kura Za Ta Ce Da Kare Maye

August 21, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.