El-Zaharadeen Umar">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

Kungiyoyi Sun Fi Dan Majalisa Kawo Cigaba A Karamar Hukumar Mani – Hon. Abubakar Jani

by El-Zaharadeen Umar
November 23, 2020
in RIGAR 'YANCI
2 min read
Hon. Abubakar Jani
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

An Bayyana kungiyoyin Matasa a karamar hukumar Mani ta jihar Katsina sun taka rawar gani fiye da dan majalisa mai wakilitar karamar hukumar a zauran majalisar dokoki ta jihar Katsina, Honarabule Aliyu Sabi’u Muduru.

Hon. Abubakar Kabir Jani, shi ne mai wakili a zauren majalisar matasa ta kasa, mai wakiltar karamar hukumar Mani, ya bayyana cewa kokarin da ya ke na kawo wa karamar hukumar Mani da matasanta cigaba mai dorewa, ya zarce na dan majalisa mai wakiltar karamar hukumar Mani a zauren majalisar dokoki ta jihar Katsina, Alhaji Aliyu Sabi’u Muduru.

samndaads

Hon. Abubkar Jani ya yi zargin cewa idan aka duba irin rawar da kungiyoyin matasa suka taka wajan fadakar da al’umma wasu muhimman ayyuka lallai babu shakka sun zama makwafin wakilin karamar hukumar a zauran majalisar dokoki.

A cewarsa taron tattaunawa na karawa juna sani da ake yi da matasa daga lokacin zuwa lokaci ya bada matukar ma’ana da tasirin idan aka yi duba ta bangaren ganin matasa sun zamo masu dogaro da kansu da kuma ganin sun samu ilimi domin fita daga kangin jahilci da bangar siyasa wanda ta zama ruwa dare gama duniya a wannna lokaci..

“Ina kira ga al’umma wannnan karamar hukuma ta mu, su cigaba da ba wadannan kungiyoyin matasan hadin kai da duk ya dace, saboda kokarin da suka yi a zahiri, ya kusan fi wanda dan majalisa mai wakiltar su ya gudanar duk da suna fuskantar kalubale na kudi. Kuma Ina kira ga Alhaji Aliyu Sabi’u Muduru, wanda har kakakin majalisar ya yi, da ya maido hankalin shi, wajen ganin ya kawo wa karamar hukumar da ya ke wakilta cigaba mai dorewa da kuma samawa matasa ayyukan yi.” Inji shi

SendShareTweetShare
Previous Post

Gwamnatin Katsina Za Ta Zamanantar Da Karbar Kudaden Haraji – Dan-Rabati

Next Post

An Halaka Soja Daya Da Mutum Biyu Yayin Artabun Kwastom Da Masu Fasa Kwauri

RelatedPosts

’Yan Sandan Italiya

’Yan Sandan Italiya Sun Kama ’Yan Nijeriya 16 Masu Sana’ar Miyagun Kwayoyi

by El-Zaharadeen Umar
3 days ago
0

Rahotanni daga Kasar Italiya sun zo da ingacin cewa a...

miyagun kwayoyi

NDLEA Sun Cafke Mutum Uku Da Hodar Iblis A Legas

by El-Zaharadeen Umar
3 days ago
0

Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa (NDLEA),...

’Yan Fashi

’Yan Sanda Sun Tabbatar Da Kisan Dan Uwan Akanta Janar Na ​​Imo

by El-Zaharadeen Umar
3 days ago
0

’Yan sanda sun tabbatar da kisan dan uwan ​Akanta Janar...

Next Post
Masu Fasa Kwauri

An Halaka Soja Daya Da Mutum Biyu Yayin Artabun Kwastom Da Masu Fasa Kwauri

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version