• English
  • Business News
Sunday, July 13, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kwamitin Majalisa Zai Kammala Garanbawul Na Kundin Tsarin Mulki Cikin Wata 24

by Khalid Idris Doya
1 year ago
in Labarai
0
majalisar kasa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kwamitin Majalisar Wakilai kan sake kwaskwarima ga kundin tsarin mulkin kasa ya ba da tabbacin samar da ingatacce kundin tsarin mulkin kasa da zai inganta ya kuma shigo da kowa da kowa da ke tattare da muradi da burin ‘yan Nijeriya nan da watanni 24 masu zuwa.

Shugaban kwamitin majalisar, Benjami Okezie Kalu, shi ne ya shaida hakan a lokacin kaddamar da kwamitin.

  • Gwamnatin Kano Ta Kafa Kwamitin Kar-ta-kwana Kan Haramtattun Gine-gine
  • An Halaka Mutane A Chadi Bayan Yunkurin Kashe Shugaban Kotun Koli

Ya ce, daga cikin bangarorin da gyaran kundin tsari zai maida hankali da suka zo sakamakon kudurorin da majalisar ta amsa sun hada da kudurin kafa ‘yansandan jihohi, bai wa jihohi ikon samun dama kan ma’adinai, samar da karin damarmakin shigowar mata cikin harkokin siyasa, fayyacce ko bayanannen harajin da kowace gwamnati za ta amsa, da kuma tanadi ga ofishin magajin birnin tarayya Abuja.

Kalu ya kuma kara da cewa akwai wasu kuduriron doka da za su tsallake ba tare da sanya hannu da amincewar shugaban kasa ba a lokacin kwaskwarima ga kundin tsarin mulki karo na biyar, don haka an dawo da su yanzu za a sake yin bita kansu domin yin abubuwan da suka dace.

Ya kara da cewa, “A shirye kwamitin nan yake wajen amsar wasu karin kudurori domin kyautata tsarin mulkin kasa wajen bunkasa dimukuradiyyarmu.”

Labarai Masu Nasaba

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa Barau Jibril Ya Yi Alhinin Rasuwar Buhari

Muhimman Abubuwa 10 Da Kowa Zai So Ya Sani Game Da Marigayi Shugaban Ƙasa Buhari

A nasa bangaren, kakakin majalisar wakilai, Abbas Tajudeen, ya ba da tabbacin cewa sabon kundin tsarin mulkin zai kasance mai shigo da kowani bangare tare da wanzar da gaskiya da adalci daidai da bukatun ‘yan Nijeriya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Bankin Afirka Zai Taimaka Wa Gombe Wajen Bunkasa Noma Da Shirye-Shiryen Inganta Rayuwar Jama’a

Next Post

Ministan Ayyuka Ya Jinjina Wa Gwamnan Zamfara Kan Ayyukan Sabunta Birane

Related

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa Barau Jibril Ya Yi Alhinin Rasuwar Buhari
Labarai

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa Barau Jibril Ya Yi Alhinin Rasuwar Buhari

11 minutes ago
Ko Yanzu Tinubu Ya Yi Rawar Gani, Kuma Yana Ƙoƙari Sosai – Buhari
Rahotonni

Muhimman Abubuwa 10 Da Kowa Zai So Ya Sani Game Da Marigayi Shugaban Ƙasa Buhari

59 minutes ago
Tsohon Shugaban Nijeriya Muhammadu Buhari Ya Rasu A Landan
Da ɗumi-ɗuminsa

Tsohon Shugaban Nijeriya Muhammadu Buhari Ya Rasu A Landan

3 hours ago
Kotu Ta Umarci Majalisar Dattijan Nijeriya Da Ta Gaggauta Janye Dakatarwar Da Ta Yi Wa Natasha
Manyan Labarai

Ba Zamu Dawo Da Sanata Natasha Zauren Majalisa Ba, Sai Mun Karɓi Kwafin Hukuncin Kotu – Majalisa

3 hours ago
Aikin Bututun Gas Na Nijeriya – Morocco Na Ƙara Samun Ci Gaba
Kasashen Ketare

Aikin Bututun Gas Na Nijeriya – Morocco Na Ƙara Samun Ci Gaba

6 hours ago
Kawu Sumaila Ya Yabi Gwamnatin Kano Kan Goyon Bayan Kirkiro Sabuwar Jihar Tiga
Labarai

Kawu Sumaila Ya Yabi Gwamnatin Kano Kan Goyon Bayan Kirkiro Sabuwar Jihar Tiga

7 hours ago
Next Post
Ministan Ayyuka Ya Jinjina Wa Gwamnan Zamfara Kan Ayyukan Sabunta Birane

Ministan Ayyuka Ya Jinjina Wa Gwamnan Zamfara Kan Ayyukan Sabunta Birane

LABARAI MASU NASABA

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa Barau Jibril Ya Yi Alhinin Rasuwar Buhari

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa Barau Jibril Ya Yi Alhinin Rasuwar Buhari

July 13, 2025
Afirka Ta Kudu Na Fatan Karfafa Alakar Cinikayya Tare Da Sin Ta Hanyar Halartar Baje Kolin CISCE

Afirka Ta Kudu Na Fatan Karfafa Alakar Cinikayya Tare Da Sin Ta Hanyar Halartar Baje Kolin CISCE

July 13, 2025
Ko Yanzu Tinubu Ya Yi Rawar Gani, Kuma Yana Ƙoƙari Sosai – Buhari

Muhimman Abubuwa 10 Da Kowa Zai So Ya Sani Game Da Marigayi Shugaban Ƙasa Buhari

July 13, 2025
Xi Jinping Ya Aike Da Sakon Taya Jennifer Simons Murnar Zama Shugabar Kasar Suriname

Xi Jinping Ya Aike Da Sakon Taya Jennifer Simons Murnar Zama Shugabar Kasar Suriname

July 13, 2025
Tinubu Ya Tabbatar da Rasuwar Buhari, Ya Tura Shettima Zuwa Landan

Tinubu Ya Tabbatar da Rasuwar Buhari, Ya Tura Shettima Zuwa Landan

July 13, 2025
Sin Ta Yi Watsi Da Zargin Da Japan Ta Yi Game Da Kusantar Iyakarta Ta Sama

Sin Ta Yi Watsi Da Zargin Da Japan Ta Yi Game Da Kusantar Iyakarta Ta Sama

July 13, 2025
Tsohon Shugaban Nijeriya Muhammadu Buhari Ya Rasu A Landan

Tsohon Shugaban Nijeriya Muhammadu Buhari Ya Rasu A Landan

July 13, 2025
Kotu Ta Umarci Majalisar Dattijan Nijeriya Da Ta Gaggauta Janye Dakatarwar Da Ta Yi Wa Natasha

Ba Zamu Dawo Da Sanata Natasha Zauren Majalisa Ba, Sai Mun Karɓi Kwafin Hukuncin Kotu – Majalisa

July 13, 2025
Aikin Bututun Gas Na Nijeriya – Morocco Na Ƙara Samun Ci Gaba

Aikin Bututun Gas Na Nijeriya – Morocco Na Ƙara Samun Ci Gaba

July 13, 2025
Kawu Sumaila Ya Yabi Gwamnatin Kano Kan Goyon Bayan Kirkiro Sabuwar Jihar Tiga

Kawu Sumaila Ya Yabi Gwamnatin Kano Kan Goyon Bayan Kirkiro Sabuwar Jihar Tiga

July 13, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.