• English
  • Business News
Wednesday, September 17, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mahara Sun Kashe ‘Yansanda 3 A Wani Hari Da Suka Kai Enugu

by Sadiq
3 years ago
in Manyan Labarai
0
Mahara Sun Kashe ‘Yansanda 3 A Wani Hari Da Suka Kai Enugu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Akalla ‘yansanda uku ne ake fargabar sun mutu a ranar Asabar a lokacin da wasu ‘yan bindiga da ba a san ko su wanene ba suka kai hari a shingen bincikensu da ke Agbani, hedikwatar karamar hukumar Nkanu ta Yamma a Jihar Enugu.

Wasu da dama kuma sun jikkata yayin harin, wanda ya faru a wani zagaye da ke kusa da ofishin ‘yansanda na yankin Agbani.

  • Fara Yakin Neman Zaben APC: Wacce Alkibla Tinubu Ya Dosa
  • Tinubu Ya Amince Da Sa’adu Gulma A Matsayin Shugaban ‘Yan Arewa Na APC A Legas

Jami’an ‘yansandan na cikin aikin bincike ne lokacin da maharan suka hango su, nan take suka bude musu wuta, inda suka harbe jami’an tsaro uku.

‘Yan bindigar sun kai harin ne a cikin wata mota, kuma an ce sun tsere zuwa Ugbawka.

Harin dai ya faru ne kasa da sa’o’i 24 bayan wasu ‘yan bindiga suka kashe tsohon kwamishinan jihar kuma shugaban karamar hukumar Oji-River, Cif Gabriel Onuzulike da kuma kanensa a garinsu na Nkpokolo-Achi.

Labarai Masu Nasaba

Yanzu-yanzu: Shugaba Tinubu Ya Ɗage Dokar Ta-ɓaci A Jihar Ribas

NECO Ta Saki Sakamakon Jarrabawar 2025

A halin da ake ciki kuma, rundunar ‘yansandan jihar Enugu ta bayyana cewa, biyo bayan kai daukin gaggawa kan lamarin da ya faru a Oji-River, sun kama wasu mahara biyu tare da kashe su daga hannun ‘yansanda da rundunar hadin gwiwa.

Daniel Ndukwe, kakakin rundunar ‘yansandan jihar ne ya bayyana hakan.

Ya ce rundunar ta kwato bindiga kirar AK-47 dauke da kunshin harsasai biyu dauke da alburusai, mota kirar Toyota Land Cruiser Jeep da mota kirar Toyota Camry da kuma RAV4 Jeep.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: 'YansandaEnuguHariKisaMahara
ShareTweetSendShare
Previous Post

CMG Ya Gudanar Da Taron Tattaunawar Hadin Gwiwarsa Da Kafofin Watsa Labaru Na Afirka Na Shekarar 2022

Next Post

Xi Jinping Ya Ci Gaba Da Halartar Taron Karba-karba Na Shugabannin Mambobin Kungiyar APEC Karo Na 29

Related

Yanzu-yanzu: Shugaba Tinubu Ya Ɗage Dokar Ta-ɓaci A Jihar Ribas
Manyan Labarai

Yanzu-yanzu: Shugaba Tinubu Ya Ɗage Dokar Ta-ɓaci A Jihar Ribas

3 hours ago
NECO Ta Saki Sakamakon Jarrabawar 2025
Da ɗumi-ɗuminsa

NECO Ta Saki Sakamakon Jarrabawar 2025

6 hours ago
Sojoji Sun Kashe Mayaƙan ISWAP 11 A Borno Da Adamawa
Manyan Labarai

Sojoji Sun Kashe Mayaƙan ISWAP 11 A Borno Da Adamawa

8 hours ago
Sowore Ya Maka DSS, Meta da X A Kotu Kan Take Masa Haƙƙi
Manyan Labarai

Sowore Ya Maka DSS, Meta da X A Kotu Kan Take Masa Haƙƙi

12 hours ago
Saudiyya Ta Saki ‘Yan Nijeriya 3 Da Aka Yi Wa Sharrin Safarar Ƙwayoyi
Manyan Labarai

Saudiyya Ta Saki ‘Yan Nijeriya 3 Da Aka Yi Wa Sharrin Safarar Ƙwayoyi

13 hours ago
NSCDC Za Ta Fara Sanyan Ido Kan Muhimman Abubuwan More Rayuwa A Jihar Kano
Manyan Labarai

NSCDC Za Ta Fara Sanyan Ido Kan Muhimman Abubuwan More Rayuwa A Jihar Kano

1 day ago
Next Post
Xi Jinping Ya Ci Gaba Da Halartar Taron Karba-karba Na Shugabannin Mambobin Kungiyar APEC Karo Na 29

Xi Jinping Ya Ci Gaba Da Halartar Taron Karba-karba Na Shugabannin Mambobin Kungiyar APEC Karo Na 29

LABARAI MASU NASABA

Al’ajabi: Yadda Aka Shirya Bikin Haihuwar ‘Ya’yan Awaki Biyar A Garin Dakasoye

Al’ajabi: Yadda Aka Shirya Bikin Haihuwar ‘Ya’yan Awaki Biyar A Garin Dakasoye

September 17, 2025
An Bude Dandalin Tattauna Batutuwan Tsaro Na Xiangshan Karo Na 12 A Beijing 

An Bude Dandalin Tattauna Batutuwan Tsaro Na Xiangshan Karo Na 12 A Beijing 

September 17, 2025
‘Yansanda Sun Kama Mutane 6 Kan Zargin Haƙar Ma’adinai Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Neja

‘Yansanda Sun Kama Mutane 6 Kan Zargin Haƙar Ma’adinai Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Neja

September 17, 2025
Har Kullum Burin Sin Shi Ne Wanzar Da Daidaito Da Cimma Moriya Tare Da Amurka

Har Kullum Burin Sin Shi Ne Wanzar Da Daidaito Da Cimma Moriya Tare Da Amurka

September 17, 2025
Yanzu-yanzu: Shugaba Tinubu Ya Ɗage Dokar Ta-ɓaci A Jihar Ribas

Yanzu-yanzu: Shugaba Tinubu Ya Ɗage Dokar Ta-ɓaci A Jihar Ribas

September 17, 2025
Guterres: Jerin Shawarwarin Da Sin Ta Gabatar Sun Cika Ka’idar Kundin Tsarin Majalisar Dinkin Duniya

Guterres: Jerin Shawarwarin Da Sin Ta Gabatar Sun Cika Ka’idar Kundin Tsarin Majalisar Dinkin Duniya

September 17, 2025
NECO Ta Saki Sakamakon Jarrabawar 2025

NECO Ta Saki Sakamakon Jarrabawar 2025

September 17, 2025
Lakurawa Sun Hallaka Jami’in Kwastam A Jihar Kebbi

Lakurawa Sun Hallaka Jami’in Kwastam A Jihar Kebbi

September 17, 2025
Sojoji Sun Kashe Mayaƙan ISWAP 11 A Borno Da Adamawa

Sojoji Sun Kashe Mayaƙan ISWAP 11 A Borno Da Adamawa

September 17, 2025
‘Yan Bindiga Sun Sace Mutum 7 A Jihar Neja

‘Yansanda Sun Kama ‘Yan Ƙungiyar Asiri Da Ɓarayin Kifi A Jihar Neja

September 17, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.