• English
  • Business News
Monday, August 4, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mahara Sun Sake Kai Hari, Sun Sace Dan Sarkin Bungudu Da Wasu Mutane 6 A Zamfara

by Muhammad
2 years ago
in Manyan Labarai
0
Karancin Kudi: ‘Yansanda Sun Tarwatsa Masu Zanga -Zanga A Legas
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A safiyar ranar Litinin wasu ‘yan bindiga suka kai hari hedikwatar karamar hukumar Bungudu ta jihar Zamfara, inda suka kashe mutum daya tare da yin awon gaba da wasu bakwai.

LEADERSHIP ta rawaito cewa a makon da ya gabata ‘yan bindigar sun kai hari a ofishin ‘yan sanda na Bungudu inda suka kashe dan sanda daya.

  • ‘Yan Bindiga Sun Karbe Ikon Kauyuka 400 A Zamfara -Masani
  • ‘Yansanda Sun Dakile Harin ‘Yan Bindiga A Masallacin Juma’a A Zamfara

Wani mazaunin garin Bungudu mai suna, Ishaq Bungudu, ya bayyana cewa ‘yan bindigar sun afkawa garin da muggan makamai inda suka yi ta harbe-harbe tare da kashe wani mutum.

Kamar yadda ya shaida, ya ce, an yi garkuwa da wasu mutane bakwai da suka hada da dan Sarkin Bungudu, Abdulrahman Hassan, da kuma tsohon jami’in tsare-tsare na asusun bunkasa noma na kasa da kasa (IFAD), Abubakar S/Fada Bungudu.

Ishaq ya koka kan yawaitar hare-haren da ‘yan bindiga suka kai hedikwatar karamar hukumar a tsukin nan, duk da cewa ita ce karamar hukuma mafi kusa da Gusau babban birnin jihar.

Labarai Masu Nasaba

Kashe N712bn Kan Gyaran Filin Jiragen Saman Legas Rashin Sanin Ya Kamata Ne – ADC 

Borno Za Ta Sake Tsugunar Da ‘Yan Gudun Hijira 5,000 Kafin Damuna Ta Kare

Ishaq ya bukaci gwamnan jihar, Dauda Lawal, da ya yi kokarin magance kalubalen rashin tsaro da ya addabi jihar.

“Kusan kullum ana kai mana hari, duk da cewa muna kusa da Gusau babban birnin jihar, ba mu san me ke faruwa ba, gwamnati ba ta cewa komai, shi (gwamna) ma ba shi da mai taimaka wa harkar tsaro tun da aka rantsar da shi.

“Ya kamata ya nada mai taimaka wa gwamna ta fuskar tsaro domin mutane su san wanda za su kira a lokacin suka samu kansu yayin da aka afka musu, ba mu ma san abin da za mu yi ba a yanzu, ‘yan fashi za su shiga tsakiyar gari su kashe mutane, abin ya tayar da hankali matuka.” Cewar Ishaq.

LEADERSHIP ta rawaito cewa hedikwatar karamar hukumar Bungudu na da tazarar kilomita 21 zuwa babban birnin jihar.

Idan dai ba a manta ba an kashe ‘yan sanda hudu a watan da ya gabata a karamar hukumar, sannan an kashe wani dan sanda a kwanakin baya a wasu hare-hare da aka kai yankin.

Mun yi kokarin jin ta bakin kakakin rundunar ‘yan sandan jihar Zamfara, ASP Yazid Abubakar, sai dai bamu same shi ba, domin bai amsa kiran waya da aka yi masa ba.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: MaharaYan bindigaZamfara
ShareTweetSendShare
Previous Post

Neymar Jr Ya Koma Kungiyar Al Hilal Ta Kasar Saudiya Da Taka Leda

Next Post

Kano Pillars Ta Dauki Sabon Dan Wasa Daga Rivers United

Related

Kashe N712bn Kan Gyaran Filin Jiragen Saman Legas Rashin Sanin Ya Kamata Ne – ADC 
Manyan Labarai

Kashe N712bn Kan Gyaran Filin Jiragen Saman Legas Rashin Sanin Ya Kamata Ne – ADC 

6 hours ago
Borno Za Ta Sake Tsugunar Da ‘Yan Gudun Hijira 5,000 Kafin Damuna Ta Kare
Manyan Labarai

Borno Za Ta Sake Tsugunar Da ‘Yan Gudun Hijira 5,000 Kafin Damuna Ta Kare

1 day ago
Ma’aikatan Jinya Sun Janye Yajin Aiki Bayan Gwamnatin Tarayya Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu 
Da ɗumi-ɗuminsa

Ma’aikatan Jinya Sun Janye Yajin Aiki Bayan Gwamnatin Tarayya Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu 

2 days ago
Kongo Na Neman Goyon Bayan Nijeriya Kan Shugabancin UNESCO
Manyan Labarai

Kongo Na Neman Goyon Bayan Nijeriya Kan Shugabancin UNESCO

2 days ago
Yarjejeniyar Dala Biliyan Ɗaya Da Ƙasar Brazil Za Ta Haɓaka Fannin Noma A Nijeriya —Tinubu
Manyan Labarai

Yarjejeniyar Dala Biliyan Ɗaya Da Ƙasar Brazil Za Ta Haɓaka Fannin Noma A Nijeriya —Tinubu

2 days ago
ADC Za Ta Kayar Da Tinubu A 2027 – Dino Melaye
Manyan Labarai

ADC Za Ta Kayar Da Tinubu A 2027 – Dino Melaye

2 days ago
Next Post
Kano Pillars Ta Dauki Sabon Dan Wasa Daga Rivers United

Kano Pillars Ta Dauki Sabon Dan Wasa Daga Rivers United

LABARAI MASU NASABA

Gina Tituna A Karkara Yana Bunkasa Tattalin Arziki – Gwamna Sule

Gina Tituna A Karkara Yana Bunkasa Tattalin Arziki – Gwamna Sule

August 4, 2025
Tsohon Dan Majalisar Taraba Usman Ya Fice Daga APC

Tsohon Dan Majalisar Taraba Usman Ya Fice Daga APC

August 4, 2025
Yadda Al’ummar Da Ke Zaune Da ‘Yan Bindiga Ke Rayuwa A Zamfara

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane Da Dama A Kauyukan Zamfara

August 4, 2025
Gwamnatin Kano Za Ta Mayar Da Gidan Gyaran Hali Na Kurmawa Gidan Tarihi

Gwamnatin Kano Za Ta Mayar Da Gidan Gyaran Hali Na Kurmawa Gidan Tarihi

August 4, 2025
Kashe N712bn Kan Gyaran Filin Jiragen Saman Legas Rashin Sanin Ya Kamata Ne – ADC 

Kashe N712bn Kan Gyaran Filin Jiragen Saman Legas Rashin Sanin Ya Kamata Ne – ADC 

August 4, 2025
Wani Babban Jigon APC Ya Fice Daga Jam’iyyar A Katsina

Wani Babban Jigon APC Ya Fice Daga Jam’iyyar A Katsina

August 3, 2025
Sanata Shehu Buba Ya Ƙaddamar Da Rabon Taki Da Rigakafin Shanu A Bauchi

Sanata Shehu Buba Ya Ƙaddamar Da Rabon Taki Da Rigakafin Shanu A Bauchi

August 3, 2025
Wasu Kungiyoyi Sun Yi Kira Ga Dan Majalisa Aminu Sani Jaji Ya Fito Takarar Gwamnan Zamfara 

Wasu Kungiyoyi Sun Yi Kira Ga Dan Majalisa Aminu Sani Jaji Ya Fito Takarar Gwamnan Zamfara 

August 4, 2025
Waɗanne Ƙasashe Ne Suka Amince Da Kafa Ƙasar Falasɗinu?

Waɗanne Ƙasashe Ne Suka Amince Da Kafa Ƙasar Falasɗinu?

August 3, 2025
Dangote Ya Ɗauki Nauyin Bikin Baje Kolin Gidajen Afrika Da Mahalarta Ƙasashe 21

Dangote Ya Ɗauki Nauyin Bikin Baje Kolin Gidajen Afrika Da Mahalarta Ƙasashe 21

August 3, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.