Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Majalisar Wakilai Ta Bukaci Gwamnatin Tarayya Ta Dakatar Da Bude Makarantu

by Muhammad
January 17, 2021
in LABARAI
1 min read
kasafin
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Kwamitin majalisar wakilai kan harkar ilimi ya bukaci gwamnatin tarayya da ta dakatar da batun sake bude makarantu a gobe Litinin 18 ga watan Junairu. Bude makarantu a halin yanzu zai kawo babban nakasu ga yaki da cutar Korona, a cewar kwamitin.

Shugaban kwamitin, Julius Ihonvbere, ya ce gwamnati bata tuntubi majalisar ba kafin sanar da ranar bude makarantu, don haka ta bukaci Gwamnatin ta dakatar da batun komawar daliban Makarantu har zuwa nan da watanni uku masu zuwa.

samndaads
SendShareTweetShare
Previous Post

An Nada Farfesa Maimuna Matsayin Shugabar Jami’ar FUGA 

Next Post

An Yi Wa Mataimakin Shugaban Kasar Turkiyya Allurar Riga-Kafin Cutar COVID-19 Kirar Kasar Sin

RelatedPosts

IITA Ta Fara Horas Da Matasa Sana`o`in Dogaro Da Kai A Zariya

IITA Ta Fara Horas Da Matasa Sana`o`in Dogaro Da Kai A Zariya

by Sulaiman Ibrahim
2 days ago
0

Daga Nasiru Adamu Cibiyar kula da albarkatun aikin gona ta...

Garkuwa Da Dalibai: An Ceto Daliban Kagara, Ana Cigaba Da Neman Na Jangebe

Garkuwa Da Dalibai: An Ceto Daliban Kagara, Ana Cigaba Da Neman Na Jangebe

by Sulaiman Ibrahim
2 days ago
0

Daga Muhammad Awwal Umar, Minna Da sanyin safiyar asabar din...

Ma’aikatan Jinyar Jihar Ondo Za Su Fara Yajin Aikin Gargadi Na Kwana 3

Ma’aikatan Jinyar Jihar Ondo Za Su Fara Yajin Aikin Gargadi Na Kwana 3

by Sulaiman Ibrahim
2 days ago
0

Daga Idris Aliyu Daudawa kungiyar ma’aikatan jinya da unguwar-zoma ta...

Next Post
Shugaban Kasar Turkiyya

An Yi Wa Mataimakin Shugaban Kasar Turkiyya Allurar Riga-Kafin Cutar COVID-19 Kirar Kasar Sin

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version