Haruna Akarada">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

Makarantar Imam Sagir Dantaura Ta Yi Saukar Karatu

by Haruna Akarada
December 23, 2020
in RIGAR 'YANCI
2 min read
Imam Sagir
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

A makon da ya gabata ne makarantar Imam Sagir dantaura da ke karamar hukumar Ungoggo Gayawa da ke Jihar Kano ta yi saukar karatun na kimanin goma sha biyar.

A wannan makaranta mai suna Imam Sagir dantaura wannan sauka ba itace ta farko ba. A’a wannan shi ne karo na uku hakane ma wannan guri ya sami halartar manya baki da dama irinsu kwamandan Hisba da As As da As ta mata Malama Bahijja Rano da jagoran siyasar Ungoggo Malam Abdullahi Bagobiri sai tsohon ciyaman kuma As na gwamna shehu Aliyu Ungoggo.
Sai Wakilin dan majalisar tarayya wato Mai Wake. Sai uban makarantar shi Imamin masallacin Murtala liman Kabiru Badamasi dantaura. Da ma wasu da dama da su ka zo wannan saukar bayan tashi sakataran wakilinmu ya sami ganawa da shi shugaban makarantar Imam Sagir dantauran ya yi karin haske ga me da makasudin shirya wannan sauka da kuma gayyatar wannan mutane ya ce wannan makaranta ta yaye dalibai goma sha biyar kuma abin mamaki shi ne. A duk sha biyar din nan na ji daya ne wannan abin shi kansa wakilin gwamna wato kwamandan Hisba sai da ya jinjina wannan.
Ya ce samun kokarin mata a duk rayuwa gaskiya sun fi maza domin da yawa yaranmu sai wasa kawai suka sa a gaba amma muna fatan zasu gyara domin wannan ya zame musu darasi.
Kuma karatun nan yinsa muke yi domin ba wannan ne karon farko ba da muka yaye dalibai ba a wannan makaranta a’a wannan shi ne karo na uku amma abin da yake damun mu shine kulawar iyayen mu ta gefe guda muna yin abin da ya kamata amma akwai hakkoki da ya kamata su iyaye su dinga bawa yara suna kawo mana. Domin wannan taimakon shine dai wanda muka dogara da shi domin ita makaranta babu inda zata sami taimako sai ta wannan hanyar kirana ga iyaye su kula da wannan hakkin domin da wannan ake sallamar Malamai dan Allah a dinga kulawa.
Ya ce, wannan makaranta ta na godiya ga duk iyaye da hadin kan da suke basu ya kara da cewa yana godewa malaman da su ke bada gudunmawa a wannan makaranta ya ce dama matsalolin wannan makaranta shi ne karancin aji mu na da dalibai kusan dubu da dari biyar amma ajin da mu ke karatu uku ne kawai ka ga wannan ai babbar matsalace to babban kalubalanmu shi ne zuwan da mu na ko sanyi dole mu ke tashin yaran saboda sanyi ko damuna amma zuwan kwamandan Hisba ya yi mana albishir da alkawarin Mai Girma Gwamna cewa duk abin mu ke so to mu rubuta muna mika godiyarmu gare shi kuma kofarmu a bude take kamar mataimakin gwamna Dr Nasiru Yusuf Gawuna dama ya saba bada gudunmawa ga al’umma dama duk masu bada taimako muna jira.

samndaads
SendShareTweetShare
Previous Post

Marayu Da Zawarawa Sun Samu Tallafi Daga Uwargidan Gwamnan Nasarawa

Next Post

Korona: Akwai Yiwuwar Sake Garkame Nijeriya Dungurugum – Gwamnati

RelatedPosts

’Yan Sandan Italiya

’Yan Sandan Italiya Sun Kama ’Yan Nijeriya 16 Masu Sana’ar Miyagun Kwayoyi

by Haruna Akarada
3 days ago
0

Rahotanni daga Kasar Italiya sun zo da ingacin cewa a...

miyagun kwayoyi

NDLEA Sun Cafke Mutum Uku Da Hodar Iblis A Legas

by Haruna Akarada
3 days ago
0

Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa (NDLEA),...

’Yan Fashi

’Yan Sanda Sun Tabbatar Da Kisan Dan Uwan Akanta Janar Na ​​Imo

by Haruna Akarada
3 days ago
0

’Yan sanda sun tabbatar da kisan dan uwan ​Akanta Janar...

Next Post
Gwamnati

Korona: Akwai Yiwuwar Sake Garkame Nijeriya Dungurugum – Gwamnati

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version