• English
  • Business News
Monday, August 25, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Manoman Rani Na Sa Ran Samar Da Shinkafa Da Alkama Mai Yawa A Taraba

by Abubakar Abba
2 years ago
in Noma Da Kiwo
0
Manoman Rani Na Sa Ran Samar Da Shinkafa Da Alkama Mai Yawa A Taraba
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Gwamnatin Tarayya Na Hasashen Samun Naira Biliyan 300 Kan Noman Dabino A Yobe

Ya Zama Wajibi Nijeriya Ta Cimma Wa’adin Tura Cocoa Tarayyar Turai A Disambar 2025

Bincike ya nuna cewa, duk da tsadar kayan aikin noman rani a bana, da manoman shinkfa da na alkama ke fuskanata a jihar Taraba, sun nuna cewa za su samu amfani mai yawa a bana.

Manoman a fadin jihar, sun bayyana cewa, suna sa ran samun amfani mai yawa na wadannan amfanin nan da mako mai zuwa.

  • Wani Mutum Ya Yi Wa ‘Yarsa Ciki, Ya Yi Barazanar Kashe Ta A Ogun
  • Maraba Da Azumin Ramadan Na Bana

Za a fara diban amfanin gonar biyu ne nan da mako biyu a kananan hukumomi Karim-Lamido da Gassol da Lau da Donga, inda za a yankin Shika, fiye da manoma 200 da suka shuka shinkafa sun fara yankanta.

Rahotannin sun nuna cewa, kashi 60 daga cikin dari na gonakin da aka shuka wadannan amfanin biyu, sun kai munzalin fara dibansu, inda moman na ke da yakinin samun amfani mai dimbin yawa, duk da cewa, sun samu kalubalen dizil da man fetur da suke zuba wa a cikin ijinan ban- ruwansu.

Daya daga cikin manoman ranin mai suna Injiya Yahaya Mafindi, ya bayyana cewa, gonarsa ta shinkfa ta fada cikin ambaliyar ruwan a shekarar da ta wuce, saboda haka ta lalatace, hakan ya sa ya fara yin noman rani da wuri a bana, inda ya ce, nan da mako uku yake sa ran yanke shinkafarsa.

Kashi 60 daga cikin dari na gonakin da aka shuka wadannan amfanin biyu, sun kai munzalin a fara dibansu, inda manoman, ke da yakinin samun amfani mai yawa, duk da cewa, sun samu kalubalen dizil da man fetur da muke zuba wa a cikin ijinan ban-ruwa.

Mafindi ya ci gaba da cewa, da farko ya samu rashin kwarin gwiwa da zai fara yin noman na rani, saboda tsadar man fetur da zai zuba a cikin injin ban-ruwa da zai yi amfani da shi a gonarsa.

A cewarsa, yana da injinan ban-ruwa guda uku da yake yin amfani da su don yin ban-ruwa a gonarsa, amma saboda tsadar man fetur, hakan ya sa ya sayo injinan ban-ruwa mai aiki da hasken rana, inda ya shawarci manoman kar su fara tunin yin noman rani a bana idan sun san ba su da isasun kudin da za su sayi man fetur da iri da magungunna feshi da sauransu.

Shi ma wani manoman na rani mai suna Yakubu Dauda, ya bayyana cewa, kashi 50 daga cikin dari na noman rani da ya yi, ya karbo rancen naira 500, 000 a bana, inda ya kara da cewa, yana sa ran samun shinkafar mai yawa.

Sannan kuma, ya nuna jin dadinsa kan rashin kwarin da ke lalata shinkafar da aka shuka sabanin yadda ta auku a shekarar da ta wuce, musamman a karamar hukumar Lau da Karim-Lamido da Gassol, inda ya kara da cewa, kalubalen da manoman suka fuskanta a wannan shekarar shi ne kawai na tsadar man dizill da na man feutur da suke zuba wa injinan ban-ruwa.

Wani manomin shi ma mai suna Alhaji Isa Tafida, wanda yake bai wa manoman rani rancen kudin yin noman na rani a lokacin aikin shinkafa, ya bayyana cewa, yana bayar da rancen ne kashi 50 a cikin dari, musamman ga manoman da suka yi asara saboda ambaliyar ruwan da ta auku a shekarar da ta wuce a yankin, don su sake farafado wa.

Ya kuma ci gaba da cewa, da alaumun manoman na rani a yankin, bana za su samu amfani mai dimbin yawa, inda ya nuna jin dadinsa kan yadda mnoman za su sake fafrfado wa biyo bayan aukuwar ambaliyar ruwan.

“Na bayar da rancen ne kashi 50 daga cikin dari, musamman ga manoman da suka yi asara saboda ambaliyar ruwan da ta auku a shekarar da ta wuce a yankin, musamman don su sake farafadowa.”

A yankunan Tau da kuma Didango da ke a kananan hukumomin Ardo-Kola da Karim-Lamido akasarin manoman na shinkafar da alkamar da aka tattauan da su sun bayyana cewa, suna sa ran  samun amfani mai dimbin yawa.

Daya daga cikinsu, mai suna, Musa Didango ya bayyana cewa, koda yake sun samu kalubalen tsadar kayan aikin na yin noman rani, amma mun ji dadi sosai saboda wa su kalubalen da suka samu na kwarin da ke lalata amfanin gona da kuma na makiyayan da ke tura dabbobinsu cikin gonakinsu.

“Mun ji dadi sosai saboda ba mu fuskanci kalubalen kwarin da ke lalata amfanin gona ba da kuma na makiyayan da ke tura dabbobinsu cikin gonakinmu ba.”


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: ManomaShinkafaTaraba
ShareTweetSendShare
Previous Post

Maraba Da Azumin Ramadan Na Bana

Next Post

Hafsan Hafsoshin Soji Na Zamanin Abacha, Laftanar Janar Diya, Ya Rasu

Related

Gwamnatin Tarayya Na Hasashen Samun Naira Biliyan 300 Kan Noman Dabino A Yobe
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Tarayya Na Hasashen Samun Naira Biliyan 300 Kan Noman Dabino A Yobe

2 days ago
Ya Zama Wajibi Nijeriya Ta Cimma Wa’adin Tura Cocoa Tarayyar Turai A Disambar 2025
Noma Da Kiwo

Ya Zama Wajibi Nijeriya Ta Cimma Wa’adin Tura Cocoa Tarayyar Turai A Disambar 2025

2 days ago
Kwararre Ya Ja Hankali Kan Sayar Da Takin Zamani Da Ba A Tantace Shi Ba
Noma Da Kiwo

Kwararre Ya Ja Hankali Kan Sayar Da Takin Zamani Da Ba A Tantace Shi Ba

1 week ago
Manoman Doya 100 A Jihar Nasarawa Suka Amfana Da Horon Cibiyar NEPC
Noma Da Kiwo

Hukumar NABDA Ta Bukaci Musulmi Su Cire Fargabar Amfani Da Fasahar Alkinta Halittu

1 week ago
Nazari Kan Dalilin Da Ya Sa Kajin Gidan Gona Ke Samar Da Ƙananan Ƙwai 
Noma Da Kiwo

Nazari Kan Dalilin Da Ya Sa Kajin Gidan Gona Ke Samar Da Ƙananan Ƙwai 

2 weeks ago
Abubuwan Da Suka Ja Hankalin Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Tsarin Noman Waken Soya
Noma Da Kiwo

Abubuwan Da Suka Ja Hankalin Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Tsarin Noman Waken Soya

2 weeks ago
Next Post
Hafsan Hafsoshin Soji Na Zamanin Abacha, Laftanar Janar Diya, Ya Rasu

Hafsan Hafsoshin Soji Na Zamanin Abacha, Laftanar Janar Diya, Ya Rasu

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga 3 Da Kubutar Da Mutum 16 Da Aka Sace A Kaduna

ECOWAS Za Ta Kaddamar Da Rundunar Yaki Da Ta’addanci Mai Jami’ai 260,000

August 25, 2025
Za A Watsa Shirin “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” a Manyan Kafofin Watsa Labarai Na Kasashen SCO

Za A Watsa Shirin “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” a Manyan Kafofin Watsa Labarai Na Kasashen SCO

August 25, 2025
Mauludi: Gwamnatin Kano Ta Sake Ɗage Ranar Komawa Makarantu

Zargin Babban Hadimin Gwamnan Kano Ya Karkatar Da Kuɗaɗen Jama’a Ba Gaskiya Ba Ne

August 25, 2025
Wani Rahoton Kasar Sin Ya Kalubalanci Halaccin Ayyukan Amurka Bisa Dogaro Da “’Yancin Zirga-zirga”

Wani Rahoton Kasar Sin Ya Kalubalanci Halaccin Ayyukan Amurka Bisa Dogaro Da “’Yancin Zirga-zirga”

August 25, 2025
Burkina Faso Da Mali Sun Yi Watsi Da Taron Sojojin Afirka A Nijeriya

Burkina Faso Da Mali Sun Yi Watsi Da Taron Sojojin Afirka A Nijeriya

August 25, 2025
Beijing Zai Bunkasa Amfani Da Fasahohin Zamani A Wuraren Adana Kayan Tarihi

Beijing Zai Bunkasa Amfani Da Fasahohin Zamani A Wuraren Adana Kayan Tarihi

August 25, 2025
Rashin Tsaro: Ana Ƙoƙarin Ganin Ƙarshen Haƙurin Arewa – ACF

Rashin Tsaro: Ana Ƙoƙarin Ganin Ƙarshen Haƙurin Arewa – ACF

August 25, 2025
Sin Ta Shiga Jerin Kasashe 3 Dake Sahun Gaba Wajen Gudanar Da Cinikayya Da Kasashe Da Yankunan Duniya 157

Sin Ta Shiga Jerin Kasashe 3 Dake Sahun Gaba Wajen Gudanar Da Cinikayya Da Kasashe Da Yankunan Duniya 157

August 25, 2025
Gwamnatin Sokoto Ta Ƙaryata Rahoton NBS Kan Talauci, Ta Ƙaddamar Da Sabon Bincike

Gwamnatin Sokoto Ta Ƙaryata Rahoton NBS Kan Talauci, Ta Ƙaddamar Da Sabon Bincike

August 25, 2025
Harin Asibitin Gaza Ya Halaka Mutane da Dama, Ciki Har da Ƴan Jarida

Harin Asibitin Gaza Ya Halaka Mutane da Dama, Ciki Har da Ƴan Jarida

August 25, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.