Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home KASASHEN WAJE

Masu Kada Ƙuri’a A Cataloniya Sun Yi Watsi Da Dokar Hana Fita Cibiyoyin Zaɓe

by Tayo Adelaja
October 1, 2017
in KASASHEN WAJE
2 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

A Spain ko kuma Andalus, masu zanga-zanga sun yi cunkoso a Barcelona domin nuna adawarsu da shirin zaɓen raba gardama kan ɓallewar yankin Catalonia daga ƙasar ko kuma akasin haka, yayin da ake shirin kaƙa ƙuri’ar a jiya Lahadi. Kotun kundin tsarin mulkin ƙasar ta ba da umurnin jingine zaɓen, lamarin da ya sa gwamnatin tarayya ta Andalus ta ayyana shi a matsayin haramtacce.

Hukumomin Spain sun ce sun rufe cibiyoyin zaɓe da dama sannan sun karɓe ƙuri’un, sai dai duk da haka hukumomin yankin na Catalonia sun yi gaban kansu wajen gudanar da zaɓen, inda suka dasa akwatunan zaɓen a wasu cibiyoyi.

Wani babban jami’an tsaron ƙasar ya ce, sun yi nasarar rufe aƙalla rumfunan zaɓen sama da 2300, da aka tanadar. Ya kuma ƙara da cewa hukumomin ƙasar ta Spain sun yi nasarar ƙwance wata fasahar zamani da za a yi amfani da ita, wajen ƙidayar ƙuri’u, matakin da ya ce zai tilasta dakatar da zaɓen na raba gardamar ɓallewar yankin na Catalonia daga Spain.

Sai dai kuma magoya bayan ganin ƙallewar yankin na Catalonia daga ƙasar Spain, sun yi ƙememe kan dokar da gwamnatin ƙasar ta kafa na hana zuwa cibiyoyin kaƙa ƙuri’a. Rahotanni bayyana cewar tuni wasu daga cikin masu fafututar neman ɓallewar yankin Catalonia ƙin suka fara kaƙa ƙuri’ar raba gardama don tabbatar da cikar burinsu.

SendShareTweetShare
Previous Post

Turkiyya Ta Gina Sansanin Soji Mafi Girma A Somaliya

Next Post

Sojin Iran Da Iraƙi Za Su Yi Atisayen Hadin Gwiwa

RelatedPosts

Ebola

WHO Ta Aike Da Tawaga Ta Musamman Guinea Da Kwango Don Yaki Da Ebola

by Muhammad
1 week ago
0

Hukumar lafiya ta Duniya WHO ta sanar da daukar tsauraran...

Somaliya

Majalisar Dinkin Duniya Ta Bukaci A Gaggauta Gudanar Da Zabe A Somaliya

by Muhammad
1 week ago
0

Majalisar Dinkin Duniya ta bukaci bangarorin siyasar kasar Somalia da...

Alkalai

Alkalai Nijer Sun Gargadi ‘Yan Siyasa Su Daina Anfani Da Kalaman Kabilanci

by Muhammad
2 weeks ago
0

Alkali mai kare muradun hukuma (Procureur de la Republikue) ya...

Next Post

Sojin Iran Da Iraƙi Za Su Yi Atisayen Hadin Gwiwa

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version