Sagir Abubakar">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Ministar Jinkai Ta Kaddamar Da Bada Tallafi A Jihar Katsina

by Sagir Abubakar
January 18, 2021
in LABARAI
2 min read
Ministar Jinkai
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Ministar kula da harkokin Jinkai, Agaji da kare Afkuwa Bala’o’i, Hajiya Sa’adiyya Umar Faruk, ta kaddamar da shirin bada tallafin kudade ga matan dake yankunan karkara a jahar Katsina.

Hajiya Sa’adiyya ta kaddamar da shirin ne a masaukin shugaban kasa na gidan gwamnatin Jahar Katsina.

samndaads

Da ya ke jawabi a wajen taron gwamnati jihar Katsina, Aminu Bello Masari, wanda mataimakinsa, Alhaji Mannir Yakubu, ya wakilta ya bayyana jin dadinsa akan wadannan shirye-shirye da gwamnatin tarayya ke bullowa dasu domin bunkasa rayuwar al’umma a jahar Katsina da ma kasa baki daya.

Alhaji Mannir Yakubu yayi karin haske akan wasu shirye-shirye na gwamnatin tarayya wadanda a halin yanzu ke cigaba da gudana a jihar nan da kuma yadda suke haifar da kyakkyawan sakamako ga rayuwar wadanda ke amfana.

Ministar ta ce, za a bada tallafin Naira 20,000 ga mata marassa karfi ga mata 6,800 wadanda suka fito daga yankuna karkara a jihar Katsina. Hajiya Sa’adiyya faruk tace shirin nada nufin bunkasa rayuwar marassa karfi da gajiyayyu daga yankunan karkara.

Ministar tace gwamnatin tarayya ta kasha sama da Naira Miliyan dubu tara da Miliyan dari biyar ga magidanta sama da 443,000, karkashin shirin bada tallafin mai sharadi daga lokacin da gwamnatin APC ta dafa madafan iko zuwa yau. Hajiya Sa’adiyya ta hori al’ummomin da suka amfana da tallafin da aka basu wajen inganta kananan sana’o’insu.

Tun da farko maai bada shawara ta musamman akan bunkasa tattalin arziki da shirye-shirye Abdulkkadir Mamman Nasir yace an zabo wadanda zasu amfana ne daga cikin mata mafi bukatar taimako dake yankunan karkara a jahar nan.

Alhaji Abdulkadir Nasir ya bada tabbacin cewa wadanda suka amfana zasu yi kyakkyawan amfani daa tallafin bisa dalilan da suka sa aka ba su shi.

SendShareTweetShare
Previous Post

’Yan Sanda Sun Kama Katsinawan Da Ake Zargi Da Aikata Damfara

Next Post

Borno Ta Ware Miliyan N624 Wajen Bai Wa Dalibai 23,776 Tallafin Karatu

RelatedPosts

Sulhu Da Masu Garkuwa: Gwamnatin Zamfara Ta Amso Mata Takwas Da ‘Ya’yansu

Sulhu Da Masu Garkuwa: Gwamnatin Zamfara Ta Amso Mata Takwas Da ‘Ya’yansu

by Sagir Abubakar
4 hours ago
0

Daga Hussaini Yero, Gusau A shirin Gwamnatin Jihar Zamfara na...

Gwamnatin Zamfara Ta Amshi Tubabbun ’Yan Bindiga Uku

Gwamnatin Zamfara Ta Amshi Tubabbun ’Yan Bindiga Uku

by Sagir Abubakar
5 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya Gwamnan Jihar Zamfara, Bello Mohammed, Matawallen...

Mun Soke Katin Shaidar Zama Dan Karamar Hukuma Kumbotso Saboda Bakin Haure – Garban Kauye

Mun Soke Katin Shaidar Zama Dan Karamar Hukuma Kumbotso Saboda Bakin Haure – Garban Kauye

by Sagir Abubakar
5 hours ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, Kano Shugaban karamar Hukumar Kumbotso Alhaji...

Next Post
Borno

Borno Ta Ware Miliyan N624 Wajen Bai Wa Dalibai 23,776 Tallafin Karatu

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version