Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home MANYAN LABARAI

Mutanen Gari Sun Kashe ‘Yan Fashi Uku A Katsina

by Tayo Adelaja
October 4, 2017
in MANYAN LABARAI
2 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga El-Zaharadeen Umar, Katsina

Rundunar ‘yan sandan jihar Katsina ta ƙaddamar da bincike game da mutuwar wasu da ake zargin ‘yan fashi da makami ne, da wasu matasa suka fusata suka far masu inda a ƙarshe suka kashe su, a garin Daga da ke ƙaramar hukumar Jibiya a jihar Katsina.

Rahotanni sun bayyana cewa waɗ anda ake zargi da aikata fashi da makamin sun kai wani samamaye ne a gidan wani mutun mai suna Abdulmumini Daga da kuma wasu mutane uku.

Kazalika binciken ya nuna cewa mutanan garin Daga ne suka sami labarin shigowar ɓarayin, inda nan da nan suka baza mutanan su domin yin kwanton baina kuma suka hallaka su.

Ya ƙara da cewa lokacin da jami’an ‘yan sanda suka isa inda abin ya faru sun tarar matasan da suka fusata har sun ɗ auki doka a hannu, amma dai ‘yan sanda sun yi nasarar samun bindiga kirar AK47 da kuma harsasai masu rai.

DSP Gambo Isah ya bayyana cewa tuni suka ɗ auke gawawakin waɗ anda aka kashe zuwa asibitin gwamnatin tarayya da ke Katsina inda likitoci suka tabbatar da mutuwarsu.

Idan za’a iya tunawa mutanan garin Jibiya da kuma Magama jibiya sun sha kokawa game da yadda ake yawan kai masu hare-hare ba ji ba gani, tare da garkuwa da jama’a sai an bada kuɗ in fansa.

Al’amarin da jami’an ‘yan sanda suka bayyana cewa suna iyakar koƙarinsu na ganin sun shawo kan wannan babbar matsala da ta addibi wannan yanki da ake tinkaho da shi ta fuskarcin kasuwanci.

SendShareTweetShare
Previous Post

EFCC Na Yi Mana Bita-da-ƙulli –Matar Jonathan

Next Post

Za Mu Iya Cika Lalitar Gwamnatin Kano Da Kuɗi –Ƙungiyar Masu Maganin Garagajiya

RelatedPosts

'Yan Adaidaita

An Sasanta Yajin Aikin ’Yan Adaidaita Bayan… Motocin ‘Kano Line’  Sun Koma Jigilar Jakara-Kasuwa

by Muhammad
1 week ago
0

Babu Hanunmu A Ciki Wannan Yaji – Shugaban ’Yan Adaidaita...

Adaidaita

Yajin Aikin Adaidaita: Acaba Ta Dawo A Kano

by Muhammad
1 week ago
0

Ya Jefa Jama’a Cikin Tsaka Mai Wuya Yadda Aka Koma...

Masu Garkuwa

Tattaunawa Da Masu Garkuwa: Yadda Gwamnonin Kaduna Da Neja Suka Raba Gari

by Muhammad
1 week ago
0

Shin Sheikh Gumi Ne Ya Raba Tsakani? Daga Nasir S....

Next Post

Za Mu Iya Cika Lalitar Gwamnatin Kano Da Kuɗi –Ƙungiyar Masu Maganin Garagajiya

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version