• English
  • Business News
Tuesday, June 10, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Na Yi Bajinta Matuka A Mulkina – Buhari 

by Sadiq
3 years ago
in Manyan Labarai
0
Na Yi Bajinta Matuka A Mulkina – Buhari 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban Kasa Muhammadu Buhari, ya ce gwamnatinsa ta yi namijin kokari, idan aka yi la’akari da dan abin da take samu wurin tafiyar da al’amuran kasar nan.

Buhari, ya yi kalaman ne yayin da yake jawabi a gidan gwamnatin Jihar Imo da ke birnin Owerri a ranar Talata, bayan bude wasu manyan ayyuka da Gwamna Hope Uzodinma ya yi.

  • Saudiyya Ta Kama Mutumin Da Ya Yi Umrah Saboda Sarauniyar Ingila
  • Dubban Mutane Sun Yi Zanga-Zangar Adawa Da Mulkin Soji A Sudan

Shugaba Buhari, ya ce gwamnatinsa ta yi kokarin gudanar da ayyuka da dama duk da kudaden da take samu ba su taka kara sun karya ba.

”Wannan gwamnati ta yi namijin kokari sosai. Dole na fada saboda wadanda alhakin fadar hakan ya rataya a wuyansu ba sa yin haka. Ban san me ya sa ba,” in ji Shugaba Buhari.

Ya kuma jinjina wa gwamnatinsa bisa nasarar da ta samu na gurgunta kungiyar masu tayar da kayar baya ta Boko Haram a Kudu maso Gabas, a rikicin da ya ce ya gada daga gwamnatin PDP a 2015.

Labarai Masu Nasaba

Mutum 10 Sun Mutu Sakamakon Harbe-harbe A Makarantar Sakandire A Kasar Austriya

Sarki Sanusi II Ya Yi Hawa Duk Da Umarnin ‘Yansanda Na Haramta Hawan Sallah A Kano

Shugaban ya kuma yi jinjina ga gwamnan jihar ta Imo kan gayyatar shi a karo na biyu cikin shekara daya don ya bude ayyukan da ya aiwatar.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AyyukaBajintaBuhariImoKokariMulki
ShareTweetSendShare
Previous Post

Saudiyya Ta Kama Mutumin Da Ya Yi Umrah Saboda Sarauniyar Ingila

Next Post

Yadda Taron Marubuta Na Arewacin Nijeriya Ya Gudana A Jihar Katsina

Related

Mutum 10 Sun Mutu Sakamakon Harbe-harbe A Makarantar Sakandire A Kasar Austriya
Manyan Labarai

Mutum 10 Sun Mutu Sakamakon Harbe-harbe A Makarantar Sakandire A Kasar Austriya

60 minutes ago
Sarki Sanusi II Ya Yi Hawa Duk Da Umarnin ‘Yansanda Na Haramta Hawan Sallah A Kano
Manyan Labarai

Sarki Sanusi II Ya Yi Hawa Duk Da Umarnin ‘Yansanda Na Haramta Hawan Sallah A Kano

4 hours ago
Ƙungiyar G-5 Ta Ceto Nijeriya Daga Faɗa Wa Rikici — Wike
Manyan Labarai

Ƙungiyar G-5 Ta Ceto Nijeriya Daga Faɗa Wa Rikici — Wike

7 hours ago
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 51, 876 Sun Mika Wuya A Arewa Maso Gabas
Manyan Labarai

Sojoji Sun Kashe Manyan ‘Yan Boko Haram A Gujba Da Malamfatori

8 hours ago
Gwamnatin Borno Ta Nemi A Gaggauta Yashe Alo Dam Don Guje Wa Sabuwar Ambaliya
Manyan Labarai

Gwamnatin Borno Ta Nemi A Gaggauta Yashe Alo Dam Don Guje Wa Sabuwar Ambaliya

10 hours ago
Bam Ya Hallaka Masu Yawon Sallah A Sakkwato
Manyan Labarai

Bam Ya Hallaka Masu Yawon Sallah A Sakkwato

11 hours ago
Next Post
Yadda Taron Marubuta Na Arewacin Nijeriya Ya Gudana A Jihar Katsina

Yadda Taron Marubuta Na Arewacin Nijeriya Ya Gudana A Jihar Katsina

LABARAI MASU NASABA

Mutum 10 Sun Mutu Sakamakon Harbe-harbe A Makarantar Sakandire A Kasar Austriya

Mutum 10 Sun Mutu Sakamakon Harbe-harbe A Makarantar Sakandire A Kasar Austriya

June 10, 2025
Ba Mu Iya “Gina” Ayaba A Amurka

Ba Mu Iya “Gina” Ayaba A Amurka

June 10, 2025
Sarki Sanusi II Ya Yi Hawa Duk Da Umarnin ‘Yansanda Na Haramta Hawan Sallah A Kano

Sarki Sanusi II Ya Yi Hawa Duk Da Umarnin ‘Yansanda Na Haramta Hawan Sallah A Kano

June 10, 2025
Sojoji Sun Kashe Babban Kwamandan Boko Haram A Jihar Yobe

Sojoji Sun Kashe Babban Kwamandan Boko Haram A Jihar Yobe

June 10, 2025
Donald Trump Zai Gurfana A Gaban Kotu Kan Tuhumar Da Ake Masa

Trump: Yadda Sabuwar Dokar Hana Shiga Amurka Ta Fi Shafar Musulmai Da Afirka

June 10, 2025
Ƙungiyar G-5 Ta Ceto Nijeriya Daga Faɗa Wa Rikici — Wike

Ƙungiyar G-5 Ta Ceto Nijeriya Daga Faɗa Wa Rikici — Wike

June 10, 2025
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 51, 876 Sun Mika Wuya A Arewa Maso Gabas

Sojoji Sun Kashe Manyan ‘Yan Boko Haram A Gujba Da Malamfatori

June 10, 2025
Gwamnatin Borno Ta Nemi A Gaggauta Yashe Alo Dam Don Guje Wa Sabuwar Ambaliya

Gwamnatin Borno Ta Nemi A Gaggauta Yashe Alo Dam Don Guje Wa Sabuwar Ambaliya

June 10, 2025
Bam Ya Hallaka Masu Yawon Sallah A Sakkwato

Bam Ya Hallaka Masu Yawon Sallah A Sakkwato

June 10, 2025
Mataimakin Firaministan Sin Ya Gana Da Ministar Kudin Birtaniya

Mataimakin Firaministan Sin Ya Gana Da Ministar Kudin Birtaniya

June 9, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.