• English
  • Business News
Wednesday, September 17, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Nazari Kan Lokacin Da Ya Fi Dacewa A Shuka Wake A Nijeriya

by Abubakar Abba
11 months ago
in Noma Da Kiwo
0
Nazari Kan Lokacin Da Ya Fi Dacewa A Shuka Wake A Nijeriya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Akasari, an fi so manomi ya shuka Wake a watan Okutoba a Kudancin wannan kasa, inda kuma a Arewacin Nijeriya aka fi so a shuka Waken a watan Agusta.

Gyaran Gona:

Wanda zai noma Wake, idan bai mallaki gona tasa ta kansa ba; zai iya hayar wata gonar, musamman ganin cewa a cikin kwanaki kadan zai iya girbe shi, idan manomi yana da Naira 20,000; zai iya karbar gona haya, amma ya danganta da irin wajen da gonar take.

  • Sin Ba Za Ta Canza Matsayarta Game Da Mayar Da Hankali Kan Kasashe Masu Tasowa Ba
  • CBN Ya Ƙi Amince Wa Da Umarnin Majalisa Kan Dakatar Da Amfani Da Tsofaffin Naira

Har ila yau, ba a so manomi ya sake shuka Wake a gonar da ya noma shi, har sai bayan tsawon shekara uku, haka a kowace irin kasar noma; ana iya shuka shi.

Lokacin Shuka Shi:

Labarai Masu Nasaba

Nazari Kan Bukatar Manoma Su Rika Yi Wa Mangwaro Ban-ruwa

Muna Bukatar Karin Hekta 500,000 Domin Noman Kwakwar Manja – POFON

Ana bukatar manomi idan ya tashi shuka Wake, ya shuka shi a ramin da zurfinsa ya kai daga mita daya zuwa mita biyu, inda kuma ake bukatar a kowane rami daya; a shuka Irinsa guda uku. Haka nan, ana so a bayar da sararin da ya kai daga mita 24 zuwa mita 30 a kowane layi guda, sannan kuma; Wake na fara rubawa ne a cikin kasar noma bayan kwana shida da shuka shi.

Ban Ruwa:

Waken da aka shuka na saurin rubawa a cikin kasar noman da aka shuka shi, haka nan yana iya girma ko da ba a yi masa ban ruwa ba, kazalika; Wake na bukatar ruwan saman da ya kai kimanin kwana talatin ana yin sa a jere.

Har ila yau, Irin nomansa bai cika bukatar ruwa sosai ba, domin ruwan zai iya kashe shi ta hanyar rubewar saiwowinsa, sai dai idan ruwan sama ya tsaya baki-daya, ana bukatar a yi masa ban ruwa, kazalika ba a bukatar manominsa ya rika yi masa ban ruwa a kan ganyensa; domin zai iya lalacewa.

Zuba Taki:

Ana bukatar manomin Wake ya yi amfani da takin gargajiya, musamman idan kasar noman da aka shuka shi ba ta dauke da wasu sinadarai, musamman don kara wa kasar noman inganci, har ila yau, manomi zai kuma iya zuba masa takin zamani.

Ba Shi Kariya Daga Kamuwa Daga Cututtuka Ko Kwari:

Ana bukatar manomi ya tabbatar da kare shi daga kamuwa daga kwayoyin cuta da kuma kwarin da ke yi masa illa, musamman don kauce wa tabka asara.

Lokacin Girbe Shi:

Akasari, Wake na kammala nuna ne a cikin kwana 80 ko kuma sama da haka, ya danganta da irin nau’in Irin da aka shuka; haka nan kuma ba a so a bata lokaci wajen girbe shi.

Kasuwancinsa:

Za ka iya sayar wa da mata ko mazan da ke yin sana’arsa, haka zalika; za ka iya sayar da akasarinsa a manyan shaguna ko kuma ga manyan diloli, sannan kuma za ka iya yin tallansa a kafar yanar Gizo ko fitar da shi zuwa kasashen waje da sauran su, inda a a baya; farashin buhu daya na Waken ke kai wa kimanin Naira 70,000.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: NomaWake
ShareTweetSendShare
Previous Post

APC Ce Ummul Haba’isin Ruruta Wutar Rikicin Jam’iyyun Adawa Don Samun Nasara A 2027 — NNPP

Next Post

Isra’ila Ta Kai Wa Iran; Saudiyya Ta Yi Jawabi

Related

Nazari Kan Bukatar Manoma Su Rika Yi Wa Mangwaro Ban-ruwa
Noma Da Kiwo

Nazari Kan Bukatar Manoma Su Rika Yi Wa Mangwaro Ban-ruwa

2 weeks ago
Muna Bukatar Karin Hekta 500,000 Domin Noman Kwakwar Manja – POFON
Noma Da Kiwo

Muna Bukatar Karin Hekta 500,000 Domin Noman Kwakwar Manja – POFON

2 weeks ago
Gwamnatin Tarayya Na Hasashen Samun Naira Biliyan 300 Kan Noman Dabino A Yobe
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Tarayya Na Hasashen Samun Naira Biliyan 300 Kan Noman Dabino A Yobe

4 weeks ago
Ya Zama Wajibi Nijeriya Ta Cimma Wa’adin Tura Cocoa Tarayyar Turai A Disambar 2025
Noma Da Kiwo

Ya Zama Wajibi Nijeriya Ta Cimma Wa’adin Tura Cocoa Tarayyar Turai A Disambar 2025

4 weeks ago
Kwararre Ya Ja Hankali Kan Sayar Da Takin Zamani Da Ba A Tantace Shi Ba
Noma Da Kiwo

Kwararre Ya Ja Hankali Kan Sayar Da Takin Zamani Da Ba A Tantace Shi Ba

1 month ago
Manoman Doya 100 A Jihar Nasarawa Suka Amfana Da Horon Cibiyar NEPC
Noma Da Kiwo

Hukumar NABDA Ta Bukaci Musulmi Su Cire Fargabar Amfani Da Fasahar Alkinta Halittu

1 month ago
Next Post
Isra’ila Ta Kai Wa Iran; Saudiyya Ta Yi Jawabi

Isra'ila Ta Kai Wa Iran; Saudiyya Ta Yi Jawabi

LABARAI MASU NASABA

Babban Jirgin Ruwan Kasar Sin Ya Nufi Yankin Tekun Kudancin Kasar Domin Gwaji Da Samar Da Horo

Babban Jirgin Ruwan Kasar Sin Ya Nufi Yankin Tekun Kudancin Kasar Domin Gwaji Da Samar Da Horo

September 16, 2025
Shawarwarin Sin: Ingantattun Hanyoyi Masu Sauki Na Warware Sabani

Shawarwarin Sin: Ingantattun Hanyoyi Masu Sauki Na Warware Sabani

September 16, 2025
Sauye-sauyen Manufofin Gwamnati Na Iya Hana Masu HND Zuwa NYSC

An Yi Garkuwa Da Wani Mai Hidimar Ƙasa Da Ɗalibi A Jos

September 16, 2025
Sin Da Amurka Sun Yi Tattaunawar Keke-da-keke Kan Batutuwan Cinikayya Da Manhajar TikTok

Sin Da Amurka Sun Yi Tattaunawar Keke-da-keke Kan Batutuwan Cinikayya Da Manhajar TikTok

September 16, 2025
Da Ɗumi-ɗumi: Tinubu Ya Dawo Abuja Bayan Hutun Sati 2 A Ƙasar Faransa

Da Ɗumi-ɗumi: Tinubu Ya Dawo Abuja Bayan Hutun Sati 2 A Ƙasar Faransa

September 16, 2025
Sin Da Ghana Na Fadada Hadin Gwiwa A Bangaren Ciniki Da Zuba Jari

Sin Da Ghana Na Fadada Hadin Gwiwa A Bangaren Ciniki Da Zuba Jari

September 16, 2025
Sojoji

Sojoji Sun Harbe Wasu ‘Yan Ta’adda 2 A Taraba

September 16, 2025
Yawan Hatsin Da Aka Girbe A Kasar Sin Tsakanin Shekarar 2021-2025 Ya Kai Wani Sabon Matsayi

Yawan Hatsin Da Aka Girbe A Kasar Sin Tsakanin Shekarar 2021-2025 Ya Kai Wani Sabon Matsayi

September 16, 2025
Buhari Ya Taya Amusan Murnar Lashe Zinari A Gasar Tsere Ta Duniya

Tinubu Ya Taya Amusan Da Gumel Murnar Samun Nasarori A Ɓangarori Daban-daban

September 16, 2025
Sin Ta Daga Zuwa Mataki Na 10 A Jadawalin GII Na Kasashen Dake Kan Gaba A Fannin Kirkire-Kirkire

Sin Ta Daga Zuwa Mataki Na 10 A Jadawalin GII Na Kasashen Dake Kan Gaba A Fannin Kirkire-Kirkire

September 16, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.