• English
  • Business News
Wednesday, November 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Nazari Kan Lokacin Da Ya Fi Dacewa A Shuka Wake A Nijeriya

by Abubakar Abba
1 year ago
Wake

Akasari, an fi so manomi ya shuka Wake a watan Okutoba a Kudancin wannan kasa, inda kuma a Arewacin Nijeriya aka fi so a shuka Waken a watan Agusta.

Gyaran Gona:

Wanda zai noma Wake, idan bai mallaki gona tasa ta kansa ba; zai iya hayar wata gonar, musamman ganin cewa a cikin kwanaki kadan zai iya girbe shi, idan manomi yana da Naira 20,000; zai iya karbar gona haya, amma ya danganta da irin wajen da gonar take.

  • Sin Ba Za Ta Canza Matsayarta Game Da Mayar Da Hankali Kan Kasashe Masu Tasowa Ba
  • CBN Ya Ƙi Amince Wa Da Umarnin Majalisa Kan Dakatar Da Amfani Da Tsofaffin Naira

Har ila yau, ba a so manomi ya sake shuka Wake a gonar da ya noma shi, har sai bayan tsawon shekara uku, haka a kowace irin kasar noma; ana iya shuka shi.

Lokacin Shuka Shi:

LABARAI MASU NASABA

Dalilin Gwamnatin Jihar Kuros Riba Na Raba Wa Manoma Taraktoci

Sharhi Kan Noman Agwaluma A Nijeriya

Ana bukatar manomi idan ya tashi shuka Wake, ya shuka shi a ramin da zurfinsa ya kai daga mita daya zuwa mita biyu, inda kuma ake bukatar a kowane rami daya; a shuka Irinsa guda uku. Haka nan, ana so a bayar da sararin da ya kai daga mita 24 zuwa mita 30 a kowane layi guda, sannan kuma; Wake na fara rubawa ne a cikin kasar noma bayan kwana shida da shuka shi.

Ban Ruwa:

Waken da aka shuka na saurin rubawa a cikin kasar noman da aka shuka shi, haka nan yana iya girma ko da ba a yi masa ban ruwa ba, kazalika; Wake na bukatar ruwan saman da ya kai kimanin kwana talatin ana yin sa a jere.

Har ila yau, Irin nomansa bai cika bukatar ruwa sosai ba, domin ruwan zai iya kashe shi ta hanyar rubewar saiwowinsa, sai dai idan ruwan sama ya tsaya baki-daya, ana bukatar a yi masa ban ruwa, kazalika ba a bukatar manominsa ya rika yi masa ban ruwa a kan ganyensa; domin zai iya lalacewa.

Zuba Taki:

Ana bukatar manomin Wake ya yi amfani da takin gargajiya, musamman idan kasar noman da aka shuka shi ba ta dauke da wasu sinadarai, musamman don kara wa kasar noman inganci, har ila yau, manomi zai kuma iya zuba masa takin zamani.

Ba Shi Kariya Daga Kamuwa Daga Cututtuka Ko Kwari:

Ana bukatar manomi ya tabbatar da kare shi daga kamuwa daga kwayoyin cuta da kuma kwarin da ke yi masa illa, musamman don kauce wa tabka asara.

Lokacin Girbe Shi:

Akasari, Wake na kammala nuna ne a cikin kwana 80 ko kuma sama da haka, ya danganta da irin nau’in Irin da aka shuka; haka nan kuma ba a so a bata lokaci wajen girbe shi.

Kasuwancinsa:

Za ka iya sayar wa da mata ko mazan da ke yin sana’arsa, haka zalika; za ka iya sayar da akasarinsa a manyan shaguna ko kuma ga manyan diloli, sannan kuma za ka iya yin tallansa a kafar yanar Gizo ko fitar da shi zuwa kasashen waje da sauran su, inda a a baya; farashin buhu daya na Waken ke kai wa kimanin Naira 70,000.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Dalilin Gwamnatin Jihar Kuros Riba Na Raba Wa Manoma Taraktoci
Noma Da Kiwo

Dalilin Gwamnatin Jihar Kuros Riba Na Raba Wa Manoma Taraktoci

November 2, 2025
Sharhi Kan Noman Agwaluma A Nijeriya
Noma Da Kiwo

Sharhi Kan Noman Agwaluma A Nijeriya

October 18, 2025
‘Yansanda Sun Cafke Ɓarayi 13 Tare Da Ƙwato Shanu 27 A Kaduna
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Jihar Taraba Ta Ayyana Yi Wa Kasuwannin Sayar Da Dabbobi 9 Garanbawul

October 18, 2025
Next Post
Isra’ila Ta Kai Wa Iran; Saudiyya Ta Yi Jawabi

Isra'ila Ta Kai Wa Iran; Saudiyya Ta Yi Jawabi

LABARAI MASU NASABA

An Nemi Kasashen ECOWAS Su Samar Da Kariya Ga Yankunan Hakar Ma’adanai

ECOWAS Ta Ƙaryata Iƙirarin Trump Kan Kisan Kiristoci A Nijeriya

November 5, 2025
Tsohon Shugaban Ma’aikatan Fadar Shugaban Ƙasa, Ya Rasu Yana Da Shekaru 86

Tsohon Shugaban Ma’aikatan Fadar Shugaban Ƙasa, Ya Rasu Yana Da Shekaru 86

November 5, 2025
Ɗan Majalisar Amurka Ya Zargi Kwankwaso Da Hannu A Kisan Kiristoci A Nijeriya

Ɗan Majalisar Amurka Ya Zargi Kwankwaso Da Hannu A Kisan Kiristoci A Nijeriya

November 5, 2025
Sanata Barau Ya Tsaya Takarar Shugaban Majalisar Dattawa

Ba Na Jin Tsoron Trump – Martanin Sanata Barau Ga Akpabio

November 5, 2025
CIIE Na Sin Karin Tagomashi Ne Ga Kasashen Afrika

CIIE Na Sin Karin Tagomashi Ne Ga Kasashen Afrika

November 5, 2025
Ma’aikatar Yaɗa Labarai Da BoS Ta Kaduna Sun Ƙulla Yarjejeniyar Samar Da Sahihan Bayanai Ga Al’umma

Ma’aikatar Yaɗa Labarai Da BoS Ta Kaduna Sun Ƙulla Yarjejeniyar Samar Da Sahihan Bayanai Ga Al’umma

November 4, 2025
Sin Ta Kaddamar Da Kwas Din Horon Fasahar Gwaje-Gwaje A Cibiyar CDC Ta Afrika

Sin Ta Kaddamar Da Kwas Din Horon Fasahar Gwaje-Gwaje A Cibiyar CDC Ta Afrika

November 4, 2025
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

‘Yansanda Sun Ceto Mutane 3 Da Aka Sace A Kwara

November 4, 2025
‘Yan Sama Jannatin Kumbon Shenzhou-20 Za Su Dawo Doron Kasa A Gobe Laraba

‘Yan Sama Jannatin Kumbon Shenzhou-20 Za Su Dawo Doron Kasa A Gobe Laraba

November 4, 2025
tinubu

Tinubu Ya Umarci Ma’aikatar Ilimi Ta Kawo Ƙarshen Yajin Aikin ASUU

November 4, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.