ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, June 5, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Nazari Kan Lokacin Da Ya Fi Dacewa A Shuka Wake A Nijeriya

by Abubakar Abba
2 years ago
Wake

Akasari, an fi so manomi ya shuka Wake a watan Okutoba a Kudancin wannan kasa, inda kuma a Arewacin Nijeriya aka fi so a shuka Waken a watan Agusta.

Gyaran Gona:

Wanda zai noma Wake, idan bai mallaki gona tasa ta kansa ba; zai iya hayar wata gonar, musamman ganin cewa a cikin kwanaki kadan zai iya girbe shi, idan manomi yana da Naira 20,000; zai iya karbar gona haya, amma ya danganta da irin wajen da gonar take.

ADVERTISEMENT
  • Sin Ba Za Ta Canza Matsayarta Game Da Mayar Da Hankali Kan Kasashe Masu Tasowa Ba
  • CBN Ya Ƙi Amince Wa Da Umarnin Majalisa Kan Dakatar Da Amfani Da Tsofaffin Naira

Har ila yau, ba a so manomi ya sake shuka Wake a gonar da ya noma shi, har sai bayan tsawon shekara uku, haka a kowace irin kasar noma; ana iya shuka shi.

Lokacin Shuka Shi:

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Sabbin Cibiyoyin Kula Da Lafiyar Dabbobi

Abin Da Ya Sa Gwamnatin Taraba Ta Sayo Sabbin Kayan Noma Na Zamani

Ana bukatar manomi idan ya tashi shuka Wake, ya shuka shi a ramin da zurfinsa ya kai daga mita daya zuwa mita biyu, inda kuma ake bukatar a kowane rami daya; a shuka Irinsa guda uku. Haka nan, ana so a bayar da sararin da ya kai daga mita 24 zuwa mita 30 a kowane layi guda, sannan kuma; Wake na fara rubawa ne a cikin kasar noma bayan kwana shida da shuka shi.

Ban Ruwa:

Waken da aka shuka na saurin rubawa a cikin kasar noman da aka shuka shi, haka nan yana iya girma ko da ba a yi masa ban ruwa ba, kazalika; Wake na bukatar ruwan saman da ya kai kimanin kwana talatin ana yin sa a jere.

Har ila yau, Irin nomansa bai cika bukatar ruwa sosai ba, domin ruwan zai iya kashe shi ta hanyar rubewar saiwowinsa, sai dai idan ruwan sama ya tsaya baki-daya, ana bukatar a yi masa ban ruwa, kazalika ba a bukatar manominsa ya rika yi masa ban ruwa a kan ganyensa; domin zai iya lalacewa.

Zuba Taki:

Ana bukatar manomin Wake ya yi amfani da takin gargajiya, musamman idan kasar noman da aka shuka shi ba ta dauke da wasu sinadarai, musamman don kara wa kasar noman inganci, har ila yau, manomi zai kuma iya zuba masa takin zamani.

Ba Shi Kariya Daga Kamuwa Daga Cututtuka Ko Kwari:

Ana bukatar manomi ya tabbatar da kare shi daga kamuwa daga kwayoyin cuta da kuma kwarin da ke yi masa illa, musamman don kauce wa tabka asara.

Lokacin Girbe Shi:

Akasari, Wake na kammala nuna ne a cikin kwana 80 ko kuma sama da haka, ya danganta da irin nau’in Irin da aka shuka; haka nan kuma ba a so a bata lokaci wajen girbe shi.

Kasuwancinsa:

Za ka iya sayar wa da mata ko mazan da ke yin sana’arsa, haka zalika; za ka iya sayar da akasarinsa a manyan shaguna ko kuma ga manyan diloli, sannan kuma za ka iya yin tallansa a kafar yanar Gizo ko fitar da shi zuwa kasashen waje da sauran su, inda a a baya; farashin buhu daya na Waken ke kai wa kimanin Naira 70,000.

Wake
Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Abin Da Ya Sa Gwamnatin Taraba Ta Sayo Sabbin Kayan Noma Na Zamani
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Kamfanin Simintin Ɗangote Ya Ƙaddamar Da Shirye-shiryen Tallafa Wa Mazauna Jihar Biniwe
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Dalilin Gwamnatin Kwara Na Zuba Dala Biliyan 70 A Fannin Kiwon Dabbobi
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Cibiyar IAR Ta Gudanar Da Ayyukan Bincike 140 Kan Sabbin Amfanin Gona 

MASU ALAKA

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Sabbin Cibiyoyin Kula Da Lafiyar Dabbobi
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Sabbin Cibiyoyin Kula Da Lafiyar Dabbobi

May 31, 2026
Abin Da Ya Sa Gwamnatin Taraba Ta Sayo Sabbin Kayan Noma Na Zamani
Noma Da Kiwo

Abin Da Ya Sa Gwamnatin Taraba Ta Sayo Sabbin Kayan Noma Na Zamani

May 31, 2026
Laifukan Intanet: Kotun Abuja Ta Karɓi Rahoton DSS, Ta Ba Da Belin Wani Ɗan Gwagwarmaya
Noma Da Kiwo

IAR Ta Fara Horas Da Malaman Gona Don Fuskantar Daminar Bana

May 24, 2026
Next Post
Isra’ila Ta Kai Wa Iran; Saudiyya Ta Yi Jawabi

Isra'ila Ta Kai Wa Iran; Saudiyya Ta Yi Jawabi

LABARAI MASU NASABA

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

June 4, 2026
Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

June 4, 2026
Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.