Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

NDLEA Na Tsare Da 57, Wasu 200 Sun Amsa Laifukansu A Adamawa

by Muhammad
January 13, 2021
in LABARAI
1 min read
Dillalan Kwayoyi
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Muh’d Shafi’u Saleh,

Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta Nijeriya (NDLEA) ta tsare mutum 57, ta kuma samu wasu 200 da laifin safarar miyagun kwayoyi daga watan Janairu zuwa na Disambar 2020, a Jihar Adamawa.

samndaads

Shugaban hukumar a jihar Idris Muhammad, ya bayyana haka ga manema labarai a Yola, lobe kacin da yake bayanin ayyukan hukumar na karshen shekara, ya ce cikin mutanen sun hada da 56 mazaje da mace guda.

Ya ce “hukumar NDLEA na tsare mutum 57 hadi da mace guda, da wadanda aka daure kan bangarori da dama kama daga maiyin wata 8 zuwa shekaru biyar, mutanen da’aka yanke hukuncin shekarunsu ya kama daga 18-50, akwai shari’o’i 58 a kotu ana kanyi” inji Idris.

Ya ce “mutum 200 muka kama, ciki akwai mata bakwai, mun kamasu da miyagun kwayoyi kilogaram 2,083.369, wiwi kilogaram 1,839.338, kayayayyakin maye kilogaram 244.030” ya jaddada.

Haka kuma shugaban ya bayyana hanyoyin da su ke bi na fadarwa da wayarma jama’a kai game da illar shan miyagun kwayoyi, ya ce hukumar na gudanar da taron bita, shirye-shurye a kafafen sadarwa, da shirin da suke yi a NTA da nufin rage ta’ammuli da migayun kwayoyin.

Shugaban hukumar ya kuma kuka game da karuwar adadin mutanen da hukumar ta kame a shekarar 2020, da kuma kwanaki 10 farko Na watan Junairun 2021, ya ce hukumar kame mutum 42, dauke da miyagun kwayoyi kimanin kilogaram 11.431.

Muhammad Bello, ya kuma yaba da goyon bayan da gwamnan jihar Ahmadu Umaru Fintiri, ke baiwa hukumar, domin ganin yaki da shan miyagun kwayoyi ya cimma nasara a jihar.

SendShareTweetShare
Previous Post

Zabe: INEC Za Ta Shigo Da Sababbin Hanyoyin Fasaha Kafin 2023 

Next Post

Marubuciya Bilkisu Yusuf Ali Ta Jagoranci Kaddamar Da Taron Yaki Da Fyade A Katsina

RelatedPosts

Man Fetur

Kudirin Dokar Man Fetur Zai Bai Wa Nijeriya Damar Cin Gajiyar Albarkatunsa – Majalisar Dattawa

by Muhammad
1 hour ago
0

Daga Muhammad Maitela, Shugaban majalisar dattawa, Sanata Ahmad Ibrahim Lawan...

Jobe

Ma’aikata Da ’Yan Fansho Ke Wawashe Rabin Kudin Katsina, Cewar Kwamishina Jobe

by Muhammad
1 hour ago
0

Daga Sagir Abubukar, Kwamishinan Kasafin Kudi da Tsare-tsaren Tattalin Arziki...

Rasuwar

Ana Cigaba Da Jimamin Rasuwar Mai Shari’ a Rabiu Danlami A Kano

by Muhammad
1 hour ago
0

Daga Haruna Akarada, Ana cigaba da gudanar da ta’aziyya ta...

Next Post
Yaki Fyade

Marubuciya Bilkisu Yusuf Ali Ta Jagoranci Kaddamar Da Taron Yaki Da Fyade A Katsina

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version