• Leadership Hausa
Sunday, December 10, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Neman ‘Yancin Nijeriya: Dr Nnamdi Azikiwe da Ahmed Mahmud Saad Zungur A Landan.

by Muhammad
1 year ago
in Rahotonni
0
Neman ‘Yancin Nijeriya: Dr Nnamdi Azikiwe da Ahmed Mahmud Saad Zungur A Landan.
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Ranar: 03-10-1949

Dokta Nnamdi Azikiwe (wanda aka fi sani da Dr Zik), mutumin da ya ki yin gazawa da watsi da fafutukar neman ‘yancin kai, ya sake komawa Landan domin yakin neman ‘yancin gida Nijeriya, kasar da ke yammacin Afirka da ke karkashin mulkin Birtaniya tun 1866.

Dokta Zik, mai shekaru 45, yana da tsayin ƙafa sosai, ya tabbatar a cikin ransa tafiyar da ya yi a 1947 za ta kasance ita ce ziyararsa ta ƙarshe zuwa Ofishin Mulkin Mallaka, a kokarin da yake da fafutukar neman ‘yancin kai ga ƙasarsa.NemanHOTO NA:- Dr NNAMDI AZIKIWE (Dr ZIK) suna tafiya akan titin birnin Landan tare da Ahmed Mahmud Saad Zungur, sakataren gwamnatin tarayya na majalisar tarayyar Nijeriya da Kamaru.

Ahmed Mahmud Saad Zungur (1915 – 1958) ɗan siyasan Nijeriya ne kuma mawaƙi wanda yana cikin malaman farko a Arewacin Nijeriya da suka yi kira da a gyara al’uma ta hanyar ilimi a lokacin mulkin mallaka.

📸: Tarihin Igbo

Labarai Masu Nasaba

Firimiyar Ingila: Man City Za Ta Karbi Bakuncin Liverpool A Etihad

Babban Masallacin Adogba: Sultan Da Makinde Sun Kafa Turbar Kawar Da Bambancin Kabilanci Da Na Addini A Nijeriya

ShareTweetSendShare
Previous Post

Matawalle Ya Amince Da Hukuncin Kisa Kan Masu Garkuwa Da Masu Ba ‘Yan Bindiga Bayanan Sirri

Next Post

Kungiyar Haɗin Kan Musulunci ta Duniya Ta Ziyarci Medina Baye Niass

Related

Firimiyar Ingila: Man City Za Ta Karbi Bakuncin Liverpool A Etihad
Rahotonni

Firimiyar Ingila: Man City Za Ta Karbi Bakuncin Liverpool A Etihad

2 weeks ago
Babban Masallacin Adogba: Sultan Da Makinde Sun Kafa Turbar Kawar Da Bambancin Kabilanci Da Na Addini A Nijeriya
Rahotonni

Babban Masallacin Adogba: Sultan Da Makinde Sun Kafa Turbar Kawar Da Bambancin Kabilanci Da Na Addini A Nijeriya

2 weeks ago
‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 1,127, Sun Sace 518 A Watan Oktoba – Rahoto
Rahotonni

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 1,127, Sun Sace 518 A Watan Oktoba – Rahoto

3 weeks ago
Abubuwan Da Ke Saurin Kashe Soyayya A Zuciyar Maigida
Rahotonni

Abubuwan Da Ke Saurin Kashe Soyayya A Zuciyar Maigida

1 month ago
Manyan Ayyukan Da Ke Gaban Sabon Gwamnan Babban Bankin Nijeriya
Rahotonni

Tsarin Canji Na Bai-daya Hanya Ce Ta Tsaftace Kasuwar Shinku

1 month ago
Yadda NPA Ta Bunkasa Hanyoyin Tara Kudaden Shiga Da Inganta Fitar Da Kaya Waje
Rahotonni

Yadda NPA Ta Bunkasa Hanyoyin Tara Kudaden Shiga Da Inganta Fitar Da Kaya Waje

1 month ago
Next Post
Kungiyar Haɗin Kan Musulunci ta Duniya Ta Ziyarci Medina Baye Niass

Kungiyar Haɗin Kan Musulunci ta Duniya Ta Ziyarci Medina Baye Niass

LABARAI MASU NASABA

Nijeriya

Nijeriya Ta Koma Ta 44 A Fagen Kwallon Kafa A Duniya

December 10, 2023
City

Ana Tuhumar Manchester City Da Laifin Rashin Tarbiyya

December 10, 2023
Sojojin somaliya

Sojojin Somaliya Sun Kashe Mayakan Al-Shabab 60 A Yankin Tsakiyar Kasar

December 10, 2023
Gwamna Yusuf

Gabatowar Kidaya: Jan Hankali Ga Jama’ar Kano

December 10, 2023
Faransa

Mali Da Nijar Za Su Kawo Karshen Yarjejeniyar Haraji Da Faransa

December 10, 2023
Tsohon Firaministan Austria: Ra’ayin “Raba Gari Ta Fannin Tattalin Arziki” Bai Dace Ba

Tsohon Firaministan Austria: Ra’ayin “Raba Gari Ta Fannin Tattalin Arziki” Bai Dace Ba

December 10, 2023
Sin Ta Bayyana Matukar Adawa Da Kin Amincewar Amurka Da Kudurin Tsagaita Wuta Domin Jin Kai

Sin Ta Bayyana Matukar Adawa Da Kin Amincewar Amurka Da Kudurin Tsagaita Wuta Domin Jin Kai

December 10, 2023
Yadda Kasar Sin Ke Ba Da Gudummawar Tinkarar Sauyin Yanayi A Duniya

Yadda Kasar Sin Ke Ba Da Gudummawar Tinkarar Sauyin Yanayi A Duniya

December 10, 2023
Yobe: Za A Rataye Sojan Da Ya Harbe Malamin Addini

Yobe: Za A Rataye Sojan Da Ya Harbe Malamin Addini

December 9, 2023
Tsaro: Yadda Sojoji Ke Rakiyar Matafiya Tsakanin Gusau Zuwa Dansadau

Tsaro: Yadda Sojoji Ke Rakiyar Matafiya Tsakanin Gusau Zuwa Dansadau

December 9, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.