• English
  • Business News
Thursday, September 4, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

NNPC Zai Fara Aikin Hakar Man Fetur A Jihar Nasarawa A Watan Maris

by Sadiq
3 years ago
in Manyan Labarai
0
NNPC Zai Fara Aikin Hakar Man Fetur A Jihar Nasarawa A Watan Maris
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kamfanin Man Fetur na Kasa (NNPC) ya sanar da shirin fara hakar man fetur a Jihar Nassarawa a cikin watan Maris mai zuwa wanda ke matsayin karon farko da aka gano irin wannan albarkatu a jihar ta Arewacin kasar nan.

Matakin gano rijiyar man a Nasarawa dai na zuwa ne a wani yunkuri da NNPC ke yi don lalubo sauran sassan kasar nan da ke da irin wannan albarkatun karkashin kasa a cikin Nijeriya.

  • Bai Dace Amurka Da Japan Su Zamo Masu Wargaza Zaman Lafiya A Yankin Asiya Da Fasifik Ba In Ji Jami’in Kasar Sin
  • Gwamnatin Zamfara Ta Gano Likitocin Bogi 199 A Jihar

NNPC karkashin jagoranci Mele Kyari, na ci gaba da baza koma don lalubo man fetur a kan tsaudari sabanin cikin ruwa da a baya kasar nan ke lalube a yankin kudanci.

Lokacin da ya ke karbar bakoncin tawagar wakilcin al’ummar ta Jihar Nasarawa karkashin jagorancin Gwamna Abdullahi Sule a hedikwatar kamfanin na NNPC da ke Abuja, Kyari ya bayar da tabbacin cewa kamfanin zai jagoranci aikin hakar man cikin watan Maris mai zuwa.

A watan Nuwamban bara ne dai shugaba Muhammadu Buhari ya kaddamar da aikin hakar man fetur a jihohin Bauchi da Gombe shekaru biyu bayan sanar da gano albarkatun man a jihohin biyu na Arewacin Nijeriya irinsa na farko a tarihin kasar nan.

Labarai Masu Nasaba

Tinubu Ya Fara Hutun Aiki Na Kwanakin 10 A Faransa Da Birtaniya

Gargaɗi: Ƙauyuka 43 A Jihohi 14 Na Fuskantar Barazanar Ambaliyar Ruwa 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: BuhariMan feturNasarawaNNPC
ShareTweetSendShare
Previous Post

Bai Dace Amurka Da Japan Su Zamo Masu Wargaza Zaman Lafiya A Yankin Asiya Da Fasifik Ba In Ji Jami’in Kasar Sin

Next Post

NIS Ta Kafa Tarihin Horas Da Jami’ai Inda Ta Yaye 1,800 Lokaci Guda A Kano 

Related

Tinubu Ya Dawo Abuja Bayan Halartar Taron Sauyin Yanayi A Dubai
Manyan Labarai

Tinubu Ya Fara Hutun Aiki Na Kwanakin 10 A Faransa Da Birtaniya

1 hour ago
Ibtila’in Ambaliyar Ruwa: Halin Da Birnin Maiduguri Ya Tsinci Kansa A Ciki
Manyan Labarai

Gargaɗi: Ƙauyuka 43 A Jihohi 14 Na Fuskantar Barazanar Ambaliyar Ruwa 

3 hours ago
Harin Sojojin Sama Ya Hallaka Ƴan Ta’adda 15 A Borno
Manyan Labarai

Harin Sojojin Sama Ya Hallaka Ƴan Ta’adda 15 A Borno

6 hours ago
Tinubu Zai Ƙaddamar Da Masana’antar Battirin Lithium A Nasarawa
Manyan Labarai

Tinubu Zai Ƙaddamar Da Masana’antar Battirin Lithium A Nasarawa

10 hours ago
Ƴan Siyasar Arewa Na Rigima Da Juna, Tinubu Na Murna — Jibrin
Manyan Labarai

Ƴan Siyasar Arewa Na Rigima Da Juna, Tinubu Na Murna — Jibrin

11 hours ago
Gwamnoni Sun Yi Kira Ga Tinubu Kan Ci Gaba Da Hako Mai A Kolmani Da Tafkin Chadi 
Manyan Labarai

Gwamnoni Sun Yi Kira Ga Tinubu Kan Ci Gaba Da Hako Mai A Kolmani Da Tafkin Chadi 

21 hours ago
Next Post
NIS Ta Kafa Tarihin Horas Da Jami’ai Inda Ta Yaye 1,800 Lokaci Guda A Kano 

NIS Ta Kafa Tarihin Horas Da Jami'ai Inda Ta Yaye 1,800 Lokaci Guda A Kano 

LABARAI MASU NASABA

Kasar Sin Za Ta Ci Gaba Da Ba Da Gudummawarta Wajen Kiyaye Zaman Lafiya Da Ci Gaban Duniya 

Kasar Sin Za Ta Ci Gaba Da Ba Da Gudummawarta Wajen Kiyaye Zaman Lafiya Da Ci Gaban Duniya 

September 4, 2025
Tinubu Ya Dawo Abuja Bayan Halartar Taron Sauyin Yanayi A Dubai

Tinubu Ya Fara Hutun Aiki Na Kwanakin 10 A Faransa Da Birtaniya

September 4, 2025
Ibtila’in Ambaliyar Ruwa: Halin Da Birnin Maiduguri Ya Tsinci Kansa A Ciki

Gargaɗi: Ƙauyuka 43 A Jihohi 14 Na Fuskantar Barazanar Ambaliyar Ruwa 

September 4, 2025
Hakimin Da Aka Sace A Jihar Kogi Ya Shaki Iskar ‘Yanci

Hakimin Da Aka Sace A Jihar Kogi Ya Shaki Iskar ‘Yanci

September 4, 2025
Yadda Jami’an ‘Yansanda Suka Yi Garkuwa Da Wani Mazaunin Abuja, Sun Kwashe Fiye Da Naira Miliyan 20 A Asusunsa

‘Yansanda Sun Kama Wasu Mutane 3 Da Ake Zargi Da Damfara A Kano

September 4, 2025
Harin Sojojin Sama Ya Hallaka Ƴan Ta’adda 15 A Borno

Harin Sojojin Sama Ya Hallaka Ƴan Ta’adda 15 A Borno

September 4, 2025
An Cafke Matar Da Ta Binne Jariri Da Rai A Kebbi

An Cafke Matar Da Ta Binne Jariri Da Rai A Kebbi

September 4, 2025
An Fara Bincike Kan Ɓarkewar Kwalara A Sokoto – Kwamishina

An Fara Bincike Kan Ɓarkewar Kwalara A Sokoto – Kwamishina

September 4, 2025
Gwamnatin Kebbi Ta Ba da Ƙwangilar Gina Hanyoyi Kan Naira Biliyan 2.1

Gwamnatin Kebbi Ta Ba da Ƙwangilar Gina Hanyoyi Kan Naira Biliyan 2.1

September 4, 2025
Tinubu Zai Ƙaddamar Da Masana’antar Battirin Lithium A Nasarawa

Tinubu Zai Ƙaddamar Da Masana’antar Battirin Lithium A Nasarawa

September 4, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.