• English
  • Business News
Sunday, June 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ra’ayoyinku A Kan Umarnin Kotun Koli Na A Ci Gaba Da Karbar Tsofaffin Kudi

by Sulaiman
2 years ago
in Ra'ayoyi
0
Ra’ayoyinku A Kan Umarnin Kotun Koli Na A Ci Gaba Da Karbar Tsofaffin Kudi
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A wannan makon mun kawo ra’ayoyinku masu karatunmu a kan karancin kudin da ake fuskanta a yankunan da suke duk da hukuncin kotun koli na a cigaba da karbar tsofaffin takardun kudin 200, 500 da 1000 daga nan zuwa ranar 31 ga watan Disamban 2023.

Yusuf Muhammad Jalingo
Karancin kudi kan yana nan kamar yadda kowa ya sani sai dai abin yana so yabi jikin mutane duk da wahalan da ake fuskanta. Amma ga kotu ta bayar da umarni mukan mun saka na mujiya muga gwamnati za ta bi umarnin kotu ko za ta bijire. Duk dama mun ji wani labari da ake cewa Gwamna CBN yana cewa su sun jima da kona tsoffin takardun naira. Nijeriya mai abun mamaki, Allah ya yi mana mafita.

Kabo Idris Saminu
Ana fama da karancin gudanuwar kudi amma babu wani muhimmacin ace an dawo da tsafin kudade kamar yadda ya kamata shi ne Babban Banki kasa ya dace ya yi shi ne ya wadata bankunan kasuwanci da sabbin kudaden wannan shi ne kawai zai saukaka amma don wahala gaskiya talakawa na wahala kuma kowa ya wasa wukansa abin dai gashi ba’a cewa komai fatan muma zamu yi wa kan mu adalci yanzu mutum sai ya karbi kayan ka kaji shiru.

Bashir Ibrahim Khalil
Mu kam ba a amsar tsohon kudin nan a Ariyanmu amma daman ban dena amsaba har yandu

Aliyu Sulaiman
Duk da hukunchin kotu, nidai a yankinmu babu wani abu da ya canja. Wahalar tsabar kudi bai ragu ba. Tsofaffin ma babu su.
Idan kaje banki ma, ba wani sauyi. Dana je cire N10,000 a kan ‘counter’, tsofaffin N50 aka bani. Duk sun ji jiki.

Labarai Masu Nasaba

Madallah Da Hutu Ga ‘Yan Sakandire Domin Azumi 

Ya Kamata A Biya Yaran Da Aka Gurfanar Saboda Zanga-Zanga Cikakkiyar Diyya – Ajiyan Yawuri

Abubakar Mohammed Joda
Duk da umarnin kotun koli na cigaba da karban tsoffin takardun kudi, za mu iya cewa ba ta sake zani ba. An rigaya an karbi kudaden mutane kuma bankuna basu samar da wasu sabbi ko tsoffin kudaden da za su ci gaba da kewayawa a cikin al’umma ba. A takaice dai gaba daya tsarin akwai rashin hangen nesa a cikinsa.

Abubakar S G Diso
Abin tambayar anan shi ne me yasa Kashi 95% na yan Nijeriya basu gamsu da hukuncin kotu ba ? idan bera da sata toh daddawa ma nada wari, har yanzu kasuwan mu basu karbar irin kudi, kaga mun bada goyan baya wajen kin aiki da hukuncin kotu kenan

Yusuf Muhammad Jalingo
Karancin kudi kan yana nan kamar yadda kowa ya sani saide abin yana so yabi jikin mutane duk da wahalan da ake fuskanta.
Amma ga kotu ta bayar da umarni mukan mun saka na mujiya muga gomnati zatabi umarnin kotu ko za ta bijire. Duk dama munji wani labari da ake cewa CBN Gomna yana cewa su sunjima da kona tsoffin takardun naira. Nijeriya mai abin mamaki, Allah ya yi mana mafita

Hadiza Bello Hamza
Lamarin karancin kudin kashewa yana nan yana ci wa al’umma tuwo a kwarya, sai dai mu yi addu’ar Allah ya kawo mana sauki


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

An Fara Zawarcin Mukaman Siyasa A Gwamnatin Tinubu

Next Post

Shin CBN Ya Umurci Bankuna Su Ba Da Tsafaffin Kudi?

Related

Madallah Da Hutu Ga ‘Yan Sakandire Domin Azumi 
Ra'ayoyi

Madallah Da Hutu Ga ‘Yan Sakandire Domin Azumi 

3 months ago
Ya Kamata A Biya Yaran Da Aka Gurfanar Saboda Zanga-Zanga Cikakkiyar Diyya – Ajiyan Yawuri
Ra'ayoyi

Ya Kamata A Biya Yaran Da Aka Gurfanar Saboda Zanga-Zanga Cikakkiyar Diyya – Ajiyan Yawuri

7 months ago
Nijeriya
Ra'ayoyi

Ra’ayoyin ‘Yan Nijeriya A Kan Zagayowar Ranar Samun ‘Yancin Kai

8 months ago
Shekara 64 Da Samun ‘Yanci: Maimakon Biki, Jajantawa Ya Kamata A Yi – ‘Yan Nijeriya
Ra'ayoyi

Shekara 64 Da Samun ‘Yanci: Maimakon Biki, Jajantawa Ya Kamata A Yi – ‘Yan Nijeriya

8 months ago
Buɗaɗɗiyar Wasiƙa Ga Gwamnatin Tarayya A Kan Tozarta Marasa Lafiya Daga Jami’an FIRS A Kano
Ra'ayoyi

Buɗaɗɗiyar Wasiƙa Ga Gwamnatin Tarayya A Kan Tozarta Marasa Lafiya Daga Jami’an FIRS A Kano

8 months ago
Dauda Lawal A Shekara 59: Mai Gidana Wanda Bai Da Jiji Da Kai
Ra'ayoyi

Dauda Lawal A Shekara 59: Mai Gidana Wanda Bai Da Jiji Da Kai

9 months ago
Next Post
Shin CBN Ya Umurci Bankuna Su Ba Da Tsafaffin Kudi?

Shin CBN Ya Umurci Bankuna Su Ba Da Tsafaffin Kudi?

LABARAI MASU NASABA

Tattaunawar Da Shugabannin Sin Da Amurka Suka Yi Ta Wayar Tarho Ta Ba Da Jagoranci Ga Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Biyu

Tattaunawar Da Shugabannin Sin Da Amurka Suka Yi Ta Wayar Tarho Ta Ba Da Jagoranci Ga Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Biyu

June 7, 2025
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

An Kama Magidanci A Bauchi Bisa Zargin Lalata Da Agolarsa

June 7, 2025
Dabarar Yaudara Ta Kasar Philippines Kan Batun Tekun Kudancin Sin Ta Fito Fili

Dabarar Yaudara Ta Kasar Philippines Kan Batun Tekun Kudancin Sin Ta Fito Fili

June 7, 2025
Wang Yi Ya Nanata Matsayin Taiwan Yayin Tattaunawa Da Takwaransa Na Faransa

Wang Yi Ya Nanata Matsayin Taiwan Yayin Tattaunawa Da Takwaransa Na Faransa

June 7, 2025
Hako Man Fetur: Jihar Neja Ta Nemi Hadin Gwiwar Kamfanin Dangote

Hako Man Fetur: Jihar Neja Ta Nemi Hadin Gwiwar Kamfanin Dangote

June 7, 2025
Aikin Ba Da Ilmi Ba Makamin Takarar Jam’iyyu Ba Ne

Aikin Ba Da Ilmi Ba Makamin Takarar Jam’iyyu Ba Ne

June 7, 2025
Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

June 7, 2025
Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya

Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya

June 7, 2025
Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su

Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su

June 7, 2025
Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin

Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin

June 7, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.