• Leadership Hausa
Monday, October 2, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ra’ayoyinku A Kan Umarnin Kotun Koli Na A Ci Gaba Da Karbar Tsofaffin Kudi

by Sulaiman
7 months ago
in Ra'ayoyi
0
Ra’ayoyinku A Kan Umarnin Kotun Koli Na A Ci Gaba Da Karbar Tsofaffin Kudi
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A wannan makon mun kawo ra’ayoyinku masu karatunmu a kan karancin kudin da ake fuskanta a yankunan da suke duk da hukuncin kotun koli na a cigaba da karbar tsofaffin takardun kudin 200, 500 da 1000 daga nan zuwa ranar 31 ga watan Disamban 2023.

Yusuf Muhammad Jalingo
Karancin kudi kan yana nan kamar yadda kowa ya sani sai dai abin yana so yabi jikin mutane duk da wahalan da ake fuskanta. Amma ga kotu ta bayar da umarni mukan mun saka na mujiya muga gwamnati za ta bi umarnin kotu ko za ta bijire. Duk dama mun ji wani labari da ake cewa Gwamna CBN yana cewa su sun jima da kona tsoffin takardun naira. Nijeriya mai abun mamaki, Allah ya yi mana mafita.

Kabo Idris Saminu
Ana fama da karancin gudanuwar kudi amma babu wani muhimmacin ace an dawo da tsafin kudade kamar yadda ya kamata shi ne Babban Banki kasa ya dace ya yi shi ne ya wadata bankunan kasuwanci da sabbin kudaden wannan shi ne kawai zai saukaka amma don wahala gaskiya talakawa na wahala kuma kowa ya wasa wukansa abin dai gashi ba’a cewa komai fatan muma zamu yi wa kan mu adalci yanzu mutum sai ya karbi kayan ka kaji shiru.

Bashir Ibrahim Khalil
Mu kam ba a amsar tsohon kudin nan a Ariyanmu amma daman ban dena amsaba har yandu

Aliyu Sulaiman
Duk da hukunchin kotu, nidai a yankinmu babu wani abu da ya canja. Wahalar tsabar kudi bai ragu ba. Tsofaffin ma babu su.
Idan kaje banki ma, ba wani sauyi. Dana je cire N10,000 a kan ‘counter’, tsofaffin N50 aka bani. Duk sun ji jiki.

Labarai Masu Nasaba

Kungiya Ta Nemi ‘Yan Adawa Su Rungumi Kaddara Kan Hukuncin Kotun Zaben Gwamnan Bauchi

Yawaitar Masu Kashe Kansu Da Masu Yunkurin Haka A Nijeriya

Abubakar Mohammed Joda
Duk da umarnin kotun koli na cigaba da karban tsoffin takardun kudi, za mu iya cewa ba ta sake zani ba. An rigaya an karbi kudaden mutane kuma bankuna basu samar da wasu sabbi ko tsoffin kudaden da za su ci gaba da kewayawa a cikin al’umma ba. A takaice dai gaba daya tsarin akwai rashin hangen nesa a cikinsa.

Abubakar S G Diso
Abin tambayar anan shi ne me yasa Kashi 95% na yan Nijeriya basu gamsu da hukuncin kotu ba ? idan bera da sata toh daddawa ma nada wari, har yanzu kasuwan mu basu karbar irin kudi, kaga mun bada goyan baya wajen kin aiki da hukuncin kotu kenan

Yusuf Muhammad Jalingo
Karancin kudi kan yana nan kamar yadda kowa ya sani saide abin yana so yabi jikin mutane duk da wahalan da ake fuskanta.
Amma ga kotu ta bayar da umarni mukan mun saka na mujiya muga gomnati zatabi umarnin kotu ko za ta bijire. Duk dama munji wani labari da ake cewa CBN Gomna yana cewa su sunjima da kona tsoffin takardun naira. Nijeriya mai abin mamaki, Allah ya yi mana mafita

Hadiza Bello Hamza
Lamarin karancin kudin kashewa yana nan yana ci wa al’umma tuwo a kwarya, sai dai mu yi addu’ar Allah ya kawo mana sauki

ShareTweetSendShare
Previous Post

An Fara Zawarcin Mukaman Siyasa A Gwamnatin Tinubu

Next Post

Shin CBN Ya Umurci Bankuna Su Ba Da Tsafaffin Kudi?

Related

Gwamna Bala
Ra'ayoyi

Kungiya Ta Nemi ‘Yan Adawa Su Rungumi Kaddara Kan Hukuncin Kotun Zaben Gwamnan Bauchi

1 week ago
Yawaitar Masu Kashe Kansu Da Masu Yunkurin Haka A Nijeriya
Ra'ayoyi

Yawaitar Masu Kashe Kansu Da Masu Yunkurin Haka A Nijeriya

2 weeks ago
Dakta Soky  Amachree: Dan Kishin Kasa Jakada Nagari
Ra'ayoyi

Dakta Soky  Amachree: Dan Kishin Kasa Jakada Nagari

4 weeks ago
Za A Yi Dokar Hukunta Masu Kona Alkur’ani A Denmark
Ra'ayoyi

Za A Yi Dokar Hukunta Masu Kona Alkur’ani A Denmark

4 weeks ago
Magance Matsalar Rashin Aikin Yi A Tsakanin Matasa
Ra'ayoyi

Magance Matsalar Rashin Aikin Yi A Tsakanin Matasa

2 months ago
Mahangar Kungiyar Gaskiya Ta Fi Kwabo A Kan Sanata Kwankwaso Da Malam Aminu Kano
Ra'ayoyi

Mahangar Kungiyar Gaskiya Ta Fi Kwabo A Kan Sanata Kwankwaso Da Malam Aminu Kano

2 months ago
Next Post
Shin CBN Ya Umurci Bankuna Su Ba Da Tsafaffin Kudi?

Shin CBN Ya Umurci Bankuna Su Ba Da Tsafaffin Kudi?

LABARAI MASU NASABA

Mata

Ilimin ‘Ya’ya Mata: Kano Ta Fara Bai Wa ‘Yan Mata 45,000 Tallafin N20, 000

October 2, 2023
Kotu A Amurka Ta Umarci Jami’ar Chicago Ta Bai Wa Atiku Bayanan Karatun Tinubu

Kotu A Amurka Ta Umarci Jami’ar Chicago Ta Bai Wa Atiku Bayanan Karatun Tinubu

October 1, 2023
Tinubu

Ranar ‘Yanci: Tinubu Ya Kara Wa Kananan Ma’aikata N25,000 Kan Albashinsu

October 1, 2023
Hangzhou

Birnin Hangzhou Ya Samu Karuwar Masu Yawon Bude Ido Albarkacin Gasar Wasanni Ta Asiya Dake Gudana

October 1, 2023
Syria

Shugaban Syria: Manyan Tsare-tsare Uku Na duniya Su Ne Jagororin Sabuwar Duniya

October 1, 2023
BUA

Daga Gobe 2 Ga Oktoba Farashin Buhun Simintin BUA Ya Koma N3,500 – Kamfanin

October 1, 2023
Kasar Sin

Ofishin Jakadancin Kasar Sin Dake Najeriya Ya Shirya Bikin Murnar Cikar Sin Shekaru 74 Da Kafuwa

October 1, 2023
Yadda ‘Arewa Peace Ambassador Forum’ Ta Nada Sheikh Muhajjadina Jakadan Zaman Lafiya

Yadda ‘Arewa Peace Ambassador Forum’ Ta Nada Sheikh Muhajjadina Jakadan Zaman Lafiya

October 1, 2023
Amurka

Amurka Ita Ce “Daular Karya”Ta Ko Wace Fuska

October 1, 2023
Gwamnatin Tarayya Ta Yaba Da Ayyukan Bello Koko Na Bunkasa Tashoshin Jiragen Ruwan Nijeriya

Gwamnatin Tarayya Ta Amince Da Kafa Sashi Na Musamman A NPA Don Inganta Ayyukanta

October 1, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.