ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ra’ayoyinku A Kan Umarnin Kotun Koli Na A Ci Gaba Da Karbar Tsofaffin Kudi

by Sulaiman
3 years ago

A wannan makon mun kawo ra’ayoyinku masu karatunmu a kan karancin kudin da ake fuskanta a yankunan da suke duk da hukuncin kotun koli na a cigaba da karbar tsofaffin takardun kudin 200, 500 da 1000 daga nan zuwa ranar 31 ga watan Disamban 2023.

Yusuf Muhammad Jalingo
Karancin kudi kan yana nan kamar yadda kowa ya sani sai dai abin yana so yabi jikin mutane duk da wahalan da ake fuskanta. Amma ga kotu ta bayar da umarni mukan mun saka na mujiya muga gwamnati za ta bi umarnin kotu ko za ta bijire. Duk dama mun ji wani labari da ake cewa Gwamna CBN yana cewa su sun jima da kona tsoffin takardun naira. Nijeriya mai abun mamaki, Allah ya yi mana mafita.

Kabo Idris Saminu
Ana fama da karancin gudanuwar kudi amma babu wani muhimmacin ace an dawo da tsafin kudade kamar yadda ya kamata shi ne Babban Banki kasa ya dace ya yi shi ne ya wadata bankunan kasuwanci da sabbin kudaden wannan shi ne kawai zai saukaka amma don wahala gaskiya talakawa na wahala kuma kowa ya wasa wukansa abin dai gashi ba’a cewa komai fatan muma zamu yi wa kan mu adalci yanzu mutum sai ya karbi kayan ka kaji shiru.

ADVERTISEMENT

Bashir Ibrahim Khalil
Mu kam ba a amsar tsohon kudin nan a Ariyanmu amma daman ban dena amsaba har yandu

Aliyu Sulaiman
Duk da hukunchin kotu, nidai a yankinmu babu wani abu da ya canja. Wahalar tsabar kudi bai ragu ba. Tsofaffin ma babu su.
Idan kaje banki ma, ba wani sauyi. Dana je cire N10,000 a kan ‘counter’, tsofaffin N50 aka bani. Duk sun ji jiki.

LABARAI MASU NASABA

Gwarzo Na Shirin Sake Fitowa Domin Kawo Sabbin Salon Siyasa A Kano

Madallah Da Hutu Ga ‘Yan Sakandire Domin Azumi 

Abubakar Mohammed Joda
Duk da umarnin kotun koli na cigaba da karban tsoffin takardun kudi, za mu iya cewa ba ta sake zani ba. An rigaya an karbi kudaden mutane kuma bankuna basu samar da wasu sabbi ko tsoffin kudaden da za su ci gaba da kewayawa a cikin al’umma ba. A takaice dai gaba daya tsarin akwai rashin hangen nesa a cikinsa.

Abubakar S G Diso
Abin tambayar anan shi ne me yasa Kashi 95% na yan Nijeriya basu gamsu da hukuncin kotu ba ? idan bera da sata toh daddawa ma nada wari, har yanzu kasuwan mu basu karbar irin kudi, kaga mun bada goyan baya wajen kin aiki da hukuncin kotu kenan

Yusuf Muhammad Jalingo
Karancin kudi kan yana nan kamar yadda kowa ya sani saide abin yana so yabi jikin mutane duk da wahalan da ake fuskanta.
Amma ga kotu ta bayar da umarni mukan mun saka na mujiya muga gomnati zatabi umarnin kotu ko za ta bijire. Duk dama munji wani labari da ake cewa CBN Gomna yana cewa su sunjima da kona tsoffin takardun naira. Nijeriya mai abin mamaki, Allah ya yi mana mafita

Hadiza Bello Hamza
Lamarin karancin kudin kashewa yana nan yana ci wa al’umma tuwo a kwarya, sai dai mu yi addu’ar Allah ya kawo mana sauki

Sulaiman
+ postsBio
  • Sulaiman
    Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya
  • Sulaiman
    Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina
  • Sulaiman
    Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026
  • Sulaiman
    Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

MASU ALAKA

Gwarzo Na Shirin Sake Fitowa Domin Kawo Sabbin Salon Siyasa A Kano
Siyasa

Gwarzo Na Shirin Sake Fitowa Domin Kawo Sabbin Salon Siyasa A Kano

April 25, 2026
Madallah Da Hutu Ga ‘Yan Sakandire Domin Azumi 
Ra'ayoyi

Madallah Da Hutu Ga ‘Yan Sakandire Domin Azumi 

March 18, 2025
Ya Kamata A Biya Yaran Da Aka Gurfanar Saboda Zanga-Zanga Cikakkiyar Diyya – Ajiyan Yawuri
Ra'ayoyi

Ya Kamata A Biya Yaran Da Aka Gurfanar Saboda Zanga-Zanga Cikakkiyar Diyya – Ajiyan Yawuri

November 10, 2024
Next Post
Shin CBN Ya Umurci Bankuna Su Ba Da Tsafaffin Kudi?

Shin CBN Ya Umurci Bankuna Su Ba Da Tsafaffin Kudi?

LABARAI MASU NASABA

Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

June 4, 2026
Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026
Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.