Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Sabbin Ministocin Da Osinbajo Ya Rantsar Za Su Kama Aiki

by Tayo Adelaja
August 16, 2017
in LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Mukaddashin shugaban Nijeriya, Yemi Osinbajo, ya mika wa sabbin ministocin da aka rantsar dasu sati uku da suka wuce ma’aikatu.

An rantsar da Sulaiman Hassan da Stephen Ocheni tun a watan Mayu, bayan yan majalisar dattawa sun tattance su.

samndaads

Mista Ocheni shine zai maye gurbin da marigayi James Ocholi ya bari sanadiyar mutuwarsa a hadarin mota bara, dukkansu yan jihar Kogi ne, zai kama aiki a matsayin karamin minista a ma’aikatar kwadago

Sulaiman hassan shi kuma zai cike gurbin jihar Gombe ne a matsayin karamin ministan, wuta, ayyuka da gidaje.

SendShareTweetShare
Previous Post

Ban Koma Jam’iyyar PDP Ba, Cewar Kwankwaso

Next Post

Gwamnati Ta Bukaci Kungiyar ASUU Ta Janye Yajin Aiki

RelatedPosts

NIS Da NAPTIP Sun Sake Shan Damarar Yaki Da Safarar Dan Adam

NIS Da NAPTIP Sun Sake Shan Damarar Yaki Da Safarar Dan Adam

by Yahuzajere
9 hours ago
0

Hukumar Kula da Shige da Fice ta Kasa (NIS) da...

Sabuwar Cuta Ta Kashe Mutum Hudu A Sokoto

Sabuwar Cuta Ta Kashe Mutum Hudu A Sokoto

by Sulaiman Ibrahim
15 hours ago
0

Gwamna jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal Ya sanar da Mutuwar...

Sakatariyar

Sakatariyar Karamar Hukumar Da Ake Wata Guda Ba A Shige Ta Ba A Kano

by Muhammad
23 hours ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, Kananan Hukumomi ne ke zaman gimshikai...

Next Post

Gwamnati Ta Bukaci Kungiyar ASUU Ta Janye Yajin Aiki

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version