• English
  • Business News
Saturday, July 19, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Shin Ana Da Bukatar Tsarin Takaita Zirga-zirgar Kudi A Hannun ‘Yan Nijeriya?

by Abubakar Abba
2 years ago
in Rahotonni
0
Shin Ana Da Bukatar Tsarin Takaita Zirga-zirgar Kudi A Hannun ‘Yan Nijeriya?
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A yayin da, Babban Bankin Nijeriya CBN, a karkashin shugabancin Gwamnan Bankin Godwin Emefiele ya fara gabatar da Nijeriya a cikin tattalin arzikin kasa da kasa a cikin tsarin rage yawon takardun kudi a hannun jama’a a wanda kuma wasu ke gani tsarin, na da rikitar wa.

Tsarin na nuna cewa, sai jama’a sun dogara kachokam, wajen da yin amfani da tsurar takardun kudi bane a dukkanin hada-hadar da za su yi da takardun kudi ba.

  • Muna Ci Gaba Da Buga Sabbin Kudi Yanzu -CBN

Amma, tambatar da mutane ke ci gaba da yi ita ce, shin, ana da bukatar wannan tsarin na tsakaita yawon takardun kudin a wannan lokacin?
Wasu mutanen na ganin Nijeriya, ba ta kai matsayin fara yin amfani da wannan tsarin ba, inda suke ganin tsari ne kawai da da ce ga ‘yan kalilan din dattawa.

Sai dai, masu irin wannan tunanin, za a iya cewa, akwai kuskure a cikin shi.

Amma, yana da kyau a sani cewa, a yayin da aka gabatar da shirin a kasar nan, wasu kasashen da ke a nahiyar Afirka suka yiwa Nijeriya fintinkau, wajen yin amfani da wannan tsarin.

Labarai Masu Nasaba

Nijeriya Na Kashe Naira Miliyan 4.3 A Kullum Don Ciyar Da Wadanda Ke Jiran Hukuncin Kisa

2027: Gangamin ‘Yan Adawa Ya Sa APC Fafutukar Neman Mafita

A nan, bari mu jingine nahiyar Turai da kasar Amurka a gefe daya domin a wadannan kasashen, hada-hada da tsurarar takardun kudi da dai-daikun mutane ko kuma kamfanoni za su yi, wadda ta wuce iyaka, ana fuskantar cikakken bincike na tsaro.

A wani kaulin kuwa, tsarin tamkar wata doka ce da ake yin amfani da shi manyan Shaguna,wajajen sayar da abinci, a cikin Bankuna da kuma a Shagunan da ake gyran Gashi. A bisa tunanin da Emefiele ya yi, ganin cewa Nijeriya a matsayin ta ma mai karfin tattalin arziki a nahiyar Afirka, tuni ya kamata a ce, ta fara wanzar da wannan tsarin.

Sakamakon ya nuna cewa, kashi 10 ne kacl na hada-hadar kudi a Bankuna suka baura Naira 150,000.

Sai dai, abinda kawai ake jin tsor shine, ganin yadda wasu ba sa goyon bayan ganin an samar da sauyi.

Duk da irin tsegumin da wasu ke yi akan tsarin, an samu gagarumar cin nasara a tsarin, musamman ganin cewa, tsarin ya taimaka wajen kara bunkasa tattalin arzikin Nijeriya, musamman ganin yadda tsarin ya taimaka wajen samar da ayyukan yi wasu matasan kasar nan. Har ila yau, tsarin ya kuma taimaka wajen rage cunkoson yin hada-hadar kudi.

Dama ko ya ya take, Emefiele na yin amfani da ita don yin cikakken bayani, amma wadanda har yanzu ke yin amfani da tsohon tsari, ya kamata su sani cewa, akwai bukatar Nijeriya ita ma tabi sahun kasashen da suka rungumi tsarin, wajen zuba kudade da biyan kudaden.

Har ila yau, yana da kyau a sani cewa an gabatar da tsarin a Nijeriya ne bisa dalilai da dama wanda akasari an yi hakan ne don a kara budewa tattalin arzikin Nijeriya ido zuwa matakin yadda ake gudanar da tsarin dai dai da yadda ake gudanar da shi a kasa da kasa.
Manufar tsarin ita ce, bunkasa tsarin yadda ake biyan kudi wanda ya yi dai dai da manufar da Nijeriya ke son cimma a 2020 don kasance wa a cikin kasashe 20 masu karfin tattalin arziki nan da 2020.

Tsari ne mai kyau da zai iya habaka kasuwanci da kuma inganta rayuwar alummar da ke a cikin karkara da suka jima suna gudanar da hada-hadar kasuwanci.

Ga Bankunan da suke a cikin tsarin, hakan zai rage masu tsadar yadda suke tafiyar da ayyukan Bankunan, haka ga mahuntan aka dora masu wani nauyin tafiyar da tattalin arziki, tsarin ya taimaka ta hanyoyi da dama wajen inganta tsarin tafiyar da kudi, dakile hauhawan farashin kaya da kuma kara bunkasa tattalin arzikin.

Bugu da kari, manufar da tsarin ke son cimma ita ce, tsakaita yawon tsurarar takardun kudi a hannun jama’a a.
Hakazalika, kafin a gabatar da tsarin, ana yawan yin hada -hada ko kuma mu’amala ne da tsurarar takardun kudi wajen yin kasuwanci.

Babban munin shine, yin amfani d tsurarar takardun kudaden, inda kuma motocin Bankuna da je yin jigilar takardun kudaden ke karade manyan hanyoyin kasar nan suna yin jiniya don a basu hanyar wuce wa, inda a wasu lokutan suke yin kicibus da ”yan fashi da makami da ke tare hanyoyin.wani lokacin kuma a ci karo da gobara ko annobar ambaliyar ruwan sama.

Har ila yau, yana da kyau a sani cewa, Gwamnan na Babban Bankin Nijeriya CBN Godwin Emefiele, kafin ya zama gwamnan Bankin ya kasance shugaba a sashen (DMB).
Godwin ya kuma kasance yana da matukar kwarewa a fannin tafiyar da aikin Banki haka yana sane da daukin da ake samarwa ta hada -hadar kudi ta yau da kullum.

Emefiele ya yi amfani da dukkanin karfinsa don ganin tsarin ya samu karbuwa, musamman daga cikin samar da matakai don a ingata tsarin hada-hadar kudi da rage cin hanci da rashawa, domin ba sai an fada ba, yin amfani da tsurarar takardun kudi, na haifar da cin hanci da rashawa da zurarwar kudade zuwa inda ba a so.

Hakazalika, tsarin ya kasance tankar wani samar da sabon sauyi ne a fannin hada-hadar kasuwancin da hada-hadar kudi.
Hakazalika, tsarin ya kasance tankar wani samar da sabon sauyi ne a fannin hada-hadar kasuwancin da hada-hadar kudi.

Idan har aka ci gaba da gudanar da tsarin bayan Godwin Emefiele ya sauka daga shugabancin Bankin na CBN, mai yuwa a daina yin amfani da tsurarar takardun kudi, inda hakan zai sa tattalin arzikin Nijeriya ya kasance ya zauna da gindinsa don amfanin kowa da kowa.

Iwu mai yin fashin baki kan tattalin arziki ne da ke a Enugu.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

‘Yan Bindiga Sun Shimfida Wa Al’ummar Yankin Birnin Gwari Sharudda Noma A Daminan Bana

Next Post

GORON JUMA’A

Related

Fyade
Rahotonni

Nijeriya Na Kashe Naira Miliyan 4.3 A Kullum Don Ciyar Da Wadanda Ke Jiran Hukuncin Kisa

2 hours ago
APC
Manyan Labarai

2027: Gangamin ‘Yan Adawa Ya Sa APC Fafutukar Neman Mafita

3 hours ago
Majalisar Dokokin Nijeriya Ta Sanar Da Dakatar Da Ayyukanta Saboda Alhinin Rasuwar Buhari
Labarai

Na Shiga Aikin Soja Domin Gujewa Yin Auren Fari Da Ƙuruciya — Buhari

5 days ago
Ko Yanzu Tinubu Ya Yi Rawar Gani, Kuma Yana Ƙoƙari Sosai – Buhari
Rahotonni

Muhimman Abubuwa 10 Da Kowa Zai So Ya Sani Game Da Marigayi Shugaban Ƙasa Buhari

6 days ago
2027: Shugabannin Hamayya Sun Bazama Neman Goyon Baya A Yankunansu
Manyan Labarai

2027: Shugabannin Hamayya Sun Bazama Neman Goyon Baya A Yankunansu

7 days ago
2027: Masu Ruwa Da Tsaki Sun Bukaci A Kawo Karshen Matsalar Sayen Kuri’a
Rahotonni

2027: Masu Ruwa Da Tsaki Sun Bukaci A Kawo Karshen Matsalar Sayen Kuri’a

1 week ago
Next Post
Goro

GORON JUMA’A

LABARAI MASU NASABA

Shettima

Nijeriya Za Ta Rika Samun Naira Tiriliyan Uku A Aikin Tatsar Rogo Duk Shekara – Kashim

July 19, 2025
Fyade

Nijeriya Na Kashe Naira Miliyan 4.3 A Kullum Don Ciyar Da Wadanda Ke Jiran Hukuncin Kisa

July 19, 2025
APC

2027: Gangamin ‘Yan Adawa Ya Sa APC Fafutukar Neman Mafita

July 19, 2025
Dangote

Dalilin Da Ya Sa Dangote Ya Jinjina Wa Hukumar NPA

July 18, 2025
Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin

Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin

July 18, 2025
2027: Atiku, Obi Da Amaechi Za Su Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Takarar Shugaban Kasa A ADC

2027: Atiku, Obi Da Amaechi Za Su Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Takarar Shugaban Kasa A ADC

July 18, 2025
Kasar Sin Ta Gano Ma’adanin Yuraniyom Mafi Daraja A Karkashin Kasa Mai Zurfi

Kasar Sin Ta Gano Ma’adanin Yuraniyom Mafi Daraja A Karkashin Kasa Mai Zurfi

July 18, 2025
majalisar kasa

Kirkirar Sabbin Jihohi Da Kananan Hukumomi Sun Dabaibaye Sauraron Jin Ra’ayoyin Gyaran Tsarin Mulki

July 18, 2025
Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Zambia Da Ci 5-0

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Zambia Da Ci 5-0

July 18, 2025
Yawan Jarin Waje Da Sin Ta Samu Ya Haura Dalar Amurka Biliyan 700

Yawan Jarin Waje Da Sin Ta Samu Ya Haura Dalar Amurka Biliyan 700

July 18, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.