Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Sin Ta Tura Kumbon Dakon Kaya Don Jigilar Kayayyaki Zuwa Tashar Sararin Samaniyarta

by
8 months ago
in DAGA BIRNIN SIN
1 min read
Sin Ta Tura Kumbon Dakon Kaya Don Jigilar Kayayyaki Zuwa Tashar Sararin Samaniyarta
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Daga CRI Hausa,

A yau Litinin kasar Sin ta tura kumbon daukar kaya na Tianzhou-3 domin jigilar wasu kayayyaki zuwa tashar sararin samaniya da take aikin ginawa.

Kumbon Long March-7 Y4, mai dauke da kumbon Tianzhou-3, ya tashi daga tashar harba tauraron dan Adam ta Wenchang dake lardin Hainan, kamar yadda hukumar kula da ayyukan sararin samaniyar kasar Sin (CMSA) ta bayyana.

Labarai Masu Nasaba

Sin Za Ta Gaggauta Raya Tsarin Lambunan Shan Iska Da Na Tsirrai

Sin Ta Yi Kira Da A Daidaita Batun ‘Yan Gudun Hijira Yadda Ya Kamata

A cewar hukumar ta CMSA, daga bisani kumbon Tianzhou-3 zai hadu da muhimmin rukunin Tianhe da kumbon Tianzhou-2 a tashar sararin samaniyar.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Kungiyoyin Al’umma Na Sin Sun Bayyana Mahangarsu Game Da Batutuwan Da Suka Shafi Kare Hakkin Bil Adama

Next Post

Gudummawar Riga-kafin COVID-19 Da Sin Ta Samar Sun Isa Burkina Faso

Labarai Masu Nasaba

Sin Za Ta Gaggauta Raya Tsarin Lambunan Shan Iska Da Na Tsirrai

Sin Za Ta Gaggauta Raya Tsarin Lambunan Shan Iska Da Na Tsirrai

by CMG Hausa
14 hours ago
0

...

Sin Ta Yi Kira Da A Daidaita Batun ‘Yan Gudun Hijira Yadda Ya Kamata

Sin Ta Yi Kira Da A Daidaita Batun ‘Yan Gudun Hijira Yadda Ya Kamata

by CMG Hausa
15 hours ago
0

...

Wang Wenbin Ya Amsa Tambayoyin Manema Labarai Game Da Goyon-Bayan Da Aka Nunawa Matsayin Kasar Sin Kan Batun Taiwan A Wajen Taron WHO

Wang Wenbin Ya Amsa Tambayoyin Manema Labarai Game Da Goyon-Bayan Da Aka Nunawa Matsayin Kasar Sin Kan Batun Taiwan A Wajen Taron WHO

by CMG Hausa
19 hours ago
0

...

Wang Wenbin: Fatanmu Shi Ne Amurka Ta Aiwatar Da Abubuwan Da Ta Alkawarta

Wang Wenbin: Fatanmu Shi Ne Amurka Ta Aiwatar Da Abubuwan Da Ta Alkawarta

by CMG Hausa
2 days ago
0

...

Next Post
Gudummawar Riga-kafin COVID-19 Da Sin Ta Samar Sun Isa Burkina Faso

Gudummawar Riga-kafin COVID-19 Da Sin Ta Samar Sun Isa Burkina Faso

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

%d bloggers like this: