Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Ta Daba Wa Mai Rabon Fada Wuka

by
2 years ago
in JAKAR MAGORI
1 min read
Kano: Wani Mutum Ya Kashe Kaninsa Har Lahira
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Labarai Masu Nasaba

Yadda Shark Ya Hadiye Mai Ninkaya Tsawon Dakika 30 Kafin Ya Amayo Shi

Kotu Ta Tsare Mutum Shida Bisa Laifin Kisan Kai

Wata matar aure mai suna Salimat Hamza ta gurfana a gaban wata babbar kotu da ke Jihar Kaduna, bisa tuhumar ta da soke mai rabon fada lokacin da ta zo rabon fada. Wacce ake tuhumar mai shekaru 22 tana zaune ne a kan titin Taiwo Road da ke cikin Jihar Kaduna, a na dai tuhumar ta da raunata mai rabon fada.

Lauya mai gabatar da kara Abubakar Shehu, ya bayyana wa kotu cewa, mai rabon fadar makwabciyar wacce ake tuhuma ce mai suna Halima Musa, ita ce ta kawo rahoton lamarin zuwa ofishin ‘yan sanda da ke yankin Sabon Gari a ranar 15 ga watan Maris.
Ya zargi wacce ake tuhuma da daba wa mai rabon fada wuka a ranar 15 ga watan Maris lokacin da take kokarin raba fada a tsakanin Salimat da wata makwabciyarta. Shehu ya kara da cewa, mai rabon fadar ta yi fama da raunin da ta samu wanda ta yanke ta a kanta da kuma hannunta.
Ya ce, wannan laifi ya saba wa sashe na 219 na dokar fanal kot ta Jihar Kaduna. Wacce ake tuhumar ta musanta laifin da ake tuhumar ta da shi.
Alkali mai shari’a, Mustapha Umar, ya bayar da belin wacce ake tuhuma kan kudi na naira 100,000 tare da mutum daya mai tsaya mata. Bayan kama, ya dage sauraron wannan kara har sai zuwa ranar uku ga watan Afrilu.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Fim Ya Na Fadakarwa – Khadija Yobe

Next Post

Mashayin Direba Ya Kashe Magatakardan Kotu

Labarai Masu Nasaba

Shark

Yadda Shark Ya Hadiye Mai Ninkaya Tsawon Dakika 30 Kafin Ya Amayo Shi

by
8 months ago
0

...

Kotu

Kotu Ta Tsare Mutum Shida Bisa Laifin Kisan Kai

by
9 months ago
0

...

Gwamnan Jihar Adamawa

An Daure Wani Dan Kasuwa Saboda Cin Mutuncin Gwamnan Jihar Adamawa

by
9 months ago
0

...

EFCC

EFCC Ta Gurfanar Da Wanda Ake Zargi Da Damfarar Naira Miliyan 425 Ta Intanet A Gaban Kotu

by
9 months ago
0

...

Next Post
Harajin Da Jihohi Suka Tara Ya Karu Da Kashi 46% – Fowler

Mashayin Direba Ya Kashe Magatakardan Kotu

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: