• Leadership Hausa
Saturday, April 1, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tambari ‘TV’ Ta Nada Shawai A Matsayin Daraktan Gudanarwarta

by Khalid Idris Doya
4 months ago
in Kananan Labarai
0
Tambari ‘TV’ Ta Nada Shawai A Matsayin Daraktan Gudanarwarta
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar Gudanarwar Kamfanin ‘Amasis Broadcasting Services Ltd’ mallakin gidan talabijin din Tambarin Hausa ta nada Ibrahim Sani Shawai a matsayin sabon manajan gudanarwa na gidan talabijin din.

Wannan bayanin na kunshe ne cikin saanrwar da shugaban majalisar koli kuma mamallakin kafar, Alhaji Ibrahim Makama ya fitar.

  • 2023: Daga Karshe Dai Tawagar Su Dogara Sun Mara Wa Atiku Baya
  • Alfanun Noman Gyada Wajen Habaka Tattalin Arzikin Kasa 

Shawai, dai ya kasance na tsawon shekara uku da rabi a matsayin kakakin kamfanin raba wutar lantarki na Kano (KEDCO), yanzu haka kuma zai kama aiki a matsayin sabon manajan gudanarwa gidan talabijin din daga ranar 1 ga watan Janairun 2023.

A sabon aikin nasa, ana tsammanin Shawai zai jagoranci gudanar da harkokin kamfanin na yau da kullum, kuma zai jagoranci sauran daraktocin kamfanin wajen gudanar da ayyukan gidan talabijin din.

Sannan, zai kasance mai fitar da tsare-tsaren da za su tabbatar da bin ka’idoji da dokokin hukumar gudanar na kamfanin.

Labarai Masu Nasaba

An Nada Sabbin Shugabannin Hisbah A Jihar Katsina

Ramadan: Fasto Ya Raba Wa Musulmi Kayan Masarufi A Kaduna

Kamfanin, Tambarin Hausa TV ‘Amon Gaskiya’ na daya daga cikin gidajen talabijin da suka samu tagomashi a duniya masu yada shirye-shiryen su da harshen Hausa.

Shawai, dan jarida ne haifaffen Jihar Kano, ya yi aiki a kafafe da dama na ciki da wajen kasar nan a bangaren yada labarai kuma yana da gogewa sosai a bangaren aikin na jarida.

Tags: NadiShawaiTalabijinTambarin Hausa
ShareTweetSendShare
Previous Post

An Gina Katafaren Masallacin Da Ya Fi Kowanne Girma A Duniya

Next Post

Dan Shekara 10 Ya Harbe Mahaifiyarsa Kan Rashin Siya Masa Abun Sauraren Kida

Related

An Nada Sabbin Shugabannin Hisbah A Jihar Katsina
Kananan Labarai

An Nada Sabbin Shugabannin Hisbah A Jihar Katsina

3 days ago
Ramadan: Fasto Ya Raba Wa Musulmi Kayan Masarufi A Kaduna
Kananan Labarai

Ramadan: Fasto Ya Raba Wa Musulmi Kayan Masarufi A Kaduna

1 week ago
NIS
Kananan Labarai

NIS Reshen Ribas Ta Kafa Kwamitin Bunkasa Walwalar Jami’ai

1 week ago
INEC Ta Kara Wa’adin Karbar Katin Zabe
Kananan Labarai

Zaben Gwamnoni: Ku Ankare Akwai Masu Shaidar Aikin Tsaro Ta Bogi, INEC Ga Masu Zabe

2 weeks ago
Shugabar Matan NNPP Reshen Abuja Ta ‘Yanta Fursunoni 4
Kananan Labarai

Shugabar Matan NNPP Reshen Abuja Ta ‘Yanta Fursunoni 4

2 months ago
Dan’asabe Ya Janye Kalaman Da Ya Yi A Kan Babban Asibitin Wudil
Kananan Labarai

Dan’asabe Ya Janye Kalaman Da Ya Yi A Kan Babban Asibitin Wudil

2 months ago
Next Post
Dan Shekara 10 Ya Harbe Mahaifiyarsa Kan Rashin Siya Masa Abun Sauraren Kida

Dan Shekara 10 Ya Harbe Mahaifiyarsa Kan Rashin Siya Masa Abun Sauraren Kida

LABARAI MASU NASABA

An Yanke Wa Wasu ‘Yan China 2 Hukuncin Daurin Shekaru 12 A Sakkwato

An Yanke Wa Wasu ‘Yan China 2 Hukuncin Daurin Shekaru 12 A Sakkwato

March 31, 2023
Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Irin Su Na Farko A Duniya

Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Irin Su Na Farko A Duniya

March 31, 2023
Zababben Gwamnan Katsina Ya Gana Da Buhari, Ya Ce Matsalar Tsaro Zai Fi Bai Wa Muhimmanci 

Zababben Gwamnan Katsina Ya Gana Da Buhari, Ya Ce Matsalar Tsaro Zai Fi Bai Wa Muhimmanci 

March 31, 2023
Kasar Sin Ta Bayar Da Shawarwari Dangane Da Yadda Za A Aiwatar Da Sanarwar Vienna Yadda Ya Kamata

Kasar Sin Ta Bayar Da Shawarwari Dangane Da Yadda Za A Aiwatar Da Sanarwar Vienna Yadda Ya Kamata

March 31, 2023
Mutum 14 Sun Shiga Hannun ‘Yan Sanda A Kano Kan Aikata Fashi Da Makami

Mutum 14 Sun Shiga Hannun ‘Yan Sanda A Kano Kan Aikata Fashi Da Makami

March 31, 2023
Ana Fatan A Hada Kai Wajen Shawo Kan Kalubalen Dake Addabar Duniya

Ana Fatan A Hada Kai Wajen Shawo Kan Kalubalen Dake Addabar Duniya

March 31, 2023
Ba Zan Tsoma Baki A Gwamnatin Abba Ba –Kwankwaso

Ba Zan Tsoma Baki A Gwamnatin Abba Ba –Kwankwaso

March 31, 2023
Taron Kolin Demokuradiyya Na Amurka Ya Shaidawa Duniya Ma’auni Biyu Da Amurka Ta Dauka Kan Batun Demokuradiyya

Taron Kolin Demokuradiyya Na Amurka Ya Shaidawa Duniya Ma’auni Biyu Da Amurka Ta Dauka Kan Batun Demokuradiyya

March 31, 2023
Har Yanzu Ni Ke Da Cikakken Iko A Matsayin Gwamnan Kano —Ganduje Ga Abba Gida-Gida

Har Yanzu Ni Ke Da Cikakken Iko A Matsayin Gwamnan Kano —Ganduje Ga Abba Gida-Gida

March 31, 2023
Boao: Kasar Sin Ta Karfafa Gwiwar Kasa Da Kasa

Boao: Kasar Sin Ta Karfafa Gwiwar Kasa Da Kasa

March 31, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.