• English
  • Business News
Friday, July 11, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Gina Katafaren Masallacin Da Ya Fi Kowanne Girma A Duniya

by Rabi'u Ali Indabawa
3 years ago
in Manyan Labarai
0
An Gina Katafaren Masallacin Da Ya Fi Kowanne Girma A Duniya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Mutane da yawa da suke tunanin hutu zuwa Afirka suna yin shiri domin zuwa kasar Maroko a zuciyarsu, ko kasar Afirka ta Kudu a wasu lokuta, watakila wasu su yi tunanin zuwa irin su Kenya, da Masar don ganin shahararrun abubuwan tarihi da suka hada da Dala wato (pyramids), ko kuma kogin Nil mai tsayin mil 4,100 wanda hakan na samar da wayewar kai.

Amma duk da haka, a matsayinta na nahiya, Afirka tana da kasashe 54, kusan adadin jihohin Amurka.

  • Da Gaske Soyayya Yankin Azaba Ce?
  • Dalibin Da Ya Tsokani Aisha, Zai Gana Da Buhari A Villa

Ko da yake yana iya zama abin mamaki, kusan dukkanin wadannan kasashe suna da aminci kuma suna da abubuwa na jin dadi iri daya kamar wadanda aka samu a yawancin kasashen duniya na farko.

Alal misali, dauki Aljeriya, kasa mafi girma a Afirka fiye da girman Tedas sau uku. Wannan kasa ta Arewacin Afirka tana da Dala kamar Masar, da tarkace masu ban sha’awa da yawa wadanda za su yi sha’awar duk wani mai son tarihi.

Rahotanni daga Kasar Algeria na cewa kasar za ta gina katafaren masallacin da ba irin sa a duniya a wajen girma, domin ya zame wa kungiyoyin Musulmi masu matsakainci ra’ayi wani babban kalubale.

Labarai Masu Nasaba

Ƴan Bindiga Sun Yi Wa Jami’an NSCDC Ƙwantan Ɓauna A Binuwe

Kotun Ƙoli Ta Tabbatar Da Okpebholo A Matsayin Zaɓaɓɓen Gwamnan Edo

Kanfanin Dillacin labarai na Kasar Faransa AFP ta ruwaito cewa masallacin na Djamaa El Djazir za a gina shi ne a tsakanin wani yanki dake tasowa a fannin yawon bude ido da wata tsohuwa gunduma da a can da take zaman matattarar kungiyoyin ‘yan tsageran addini.

Mai Bai Wa Ministan Harkokin Gida Shawara,Ahmed Madani wanda shi ne ke da alhakin gina masallacin, ya shaida wa APF cewa da farko wasu sun soki lamirin su cewa gwamnati na gina wa wasu masu ra’ayin rikau wurin ibada ne, amma a kashin gaskiya hukuma na gina wannan masasllacin ne don ya zama babban kalubale ga irin wadanan kungiyoyin.

An dai kiyasta cewa masallacin zai lakume kudi har Dalar Amurka milyan dubu da milyan 400, kuma abubuwan da za a samar cikin sa za su hada da dakin karatu da zai iya daukar littafai har miliyan guda, da makarantar Al’kurani, da dakin adana kayan tarihi, da kuma Hasumiya mafi tsawo a duniya mai tsawon mita 265, da kuma farfajiyar masallacin da za ta iya kwashe mutane dubu 120 a lokaci guda.

Madani ya ce anasa ran a kammala ginin wannan masallacin cikin shekara mai zuwa. Mun ciro muku daga BOA


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: KatafareMasallaci
ShareTweetSendShare
Previous Post

Shugabannin Kasashen Afirka Da Na Kungiyoyin Kasa Da Kasa Sun Nuna Alhinin Rasuwar Jiang Zemin

Next Post

Tambari ‘TV’ Ta Nada Shawai A Matsayin Daraktan Gudanarwarta

Related

Ƴan Bindiga Sun Yi Wa Jami’an NSCDC Ƙwantan Ɓauna A Binuwe
Manyan Labarai

Ƴan Bindiga Sun Yi Wa Jami’an NSCDC Ƙwantan Ɓauna A Binuwe

6 hours ago
Kotun Ƙoli Ta Tabbatar Da Okpebholo A Matsayin Zaɓaɓɓen Gwamnan Edo
Da ɗumi-ɗuminsa

Kotun Ƙoli Ta Tabbatar Da Okpebholo A Matsayin Zaɓaɓɓen Gwamnan Edo

14 hours ago
Buhari Ba Mutum Ne Mai Son Abun Duniya Ba – Gowon
Manyan Labarai

Buhari Ba Mutum Ne Mai Son Abun Duniya Ba – Gowon

17 hours ago
Tinubu Bai Taɓa Ba Ni Umarnin Yin Ƙarya Ko Cin Zarafin ’Yan Jarida Ba – Minista
Manyan Labarai

Tinubu Bai Taɓa Ba Ni Umarnin Yin Ƙarya Ko Cin Zarafin ’Yan Jarida Ba – Minista

20 hours ago
Har Yanzu A Cikin PDP Nake, Ba Zan Koma APC Ko ADC Ba – Gwamnan Zamfara
Manyan Labarai

Har Yanzu A Cikin PDP Nake, Ba Zan Koma APC Ko ADC Ba – Gwamnan Zamfara

1 day ago
Sanata Natasha Ta Bayyana Dalilin Da Ya Sa Ba Ta Koma Majalisa Ba
Manyan Labarai

Sanata Natasha Ta Bayyana Dalilin Da Ya Sa Ba Ta Koma Majalisa Ba

2 days ago
Next Post
Tambari ‘TV’ Ta Nada Shawai A Matsayin Daraktan Gudanarwarta

Tambari 'TV' Ta Nada Shawai A Matsayin Daraktan Gudanarwarta

LABARAI MASU NASABA

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Kai Matakin Kwata Fainal Bayan Doke Botswana

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Kai Matakin Kwata Fainal Bayan Doke Botswana

July 10, 2025
Mataimakin Babban Magatakardan MDD: Sin Aminiya Ce Da Afirka Za Ta Iya Dogaro Da Ita

Mataimakin Babban Magatakardan MDD: Sin Aminiya Ce Da Afirka Za Ta Iya Dogaro Da Ita

July 10, 2025
Li Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da ALLi Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da AL

Li Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da ALLi Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da AL

July 10, 2025
Ƴan Bindiga Sun Yi Wa Jami’an NSCDC Ƙwantan Ɓauna A Binuwe

Ƴan Bindiga Sun Yi Wa Jami’an NSCDC Ƙwantan Ɓauna A Binuwe

July 10, 2025
Yadda JKS Ta Jure Tsawon Tarihin Gwagwarmaya Da Cimma Nasarori

Yadda JKS Ta Jure Tsawon Tarihin Gwagwarmaya Da Cimma Nasarori

July 10, 2025
An Kama Magungunan Jabu Na Fiye Da Naira Biliyan Ɗaya A Kano

An Kama Magungunan Jabu Na Fiye Da Naira Biliyan Ɗaya A Kano

July 10, 2025
Xi Jinping Ya Aike Da Sakon Taya Murnar Bude Taron Ministocin Kasa Da Kasa Na Tattaunawa Kan Wayewar Kan Bil Adam

Xi Jinping Ya Aike Da Sakon Taya Murnar Bude Taron Ministocin Kasa Da Kasa Na Tattaunawa Kan Wayewar Kan Bil Adam

July 10, 2025
Majalisar Ta Kwace Shugabacin Kwamitin Da Natasha Ke Jagoranta

Majalisar Ta Kwace Shugabacin Kwamitin Da Natasha Ke Jagoranta

July 10, 2025
An Bude Taron Ministoci Kan Wayewar Kai A Birnin Beijing

An Bude Taron Ministoci Kan Wayewar Kai A Birnin Beijing

July 10, 2025
Shiri Na Shekaru Biyar Biyar: Sirrin Tabbatar Da Ci Gaban Kasar Sin

Shiri Na Shekaru Biyar Biyar: Sirrin Tabbatar Da Ci Gaban Kasar Sin

July 10, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.