ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, December 21, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tarihin Shugaannin Kasar Mali Na Farko A Daular Songhai (8)

by Idris Aliyu Daudawa
9 months ago
Kasar

Wani babban lamarin da yake vata rai shi ne kananan dakarun Sojan da aka bari su lura da wurin basu samu damar bada wata kariya ba, ga shi Birnin domin kuwa sun yi kadan daga karshe dai an kai ma Timbuktu hari inda aka samu damar mamaye ta.

Turawan da suka tafo daga Turai sun isa Timbuktu a farkon karni na 19.

  • Gwamnati Za Ta Inganta Wuraren Tarihi Domin Nishadantarwa A Duk Jihohin Nijeriya 
  • Xi Ya Aika Da Wasikar Taya Murnar Kammala Aikin Tashar Qinling Dake Antatika

Wani matafiyi daga kasar Scottland Gordon Lain wanda bai samu nasara tafyar ta shi ba,shi ne mutum na farko wanda ya isa a shekarar Gordon Laing (1826), daganan sai wani matafiyi daga kasar Faransa da ake kira da suna Rene- Auguste Caillie a shekarar 1828.Caillié,shi ya koyi yadda addinin musulunci yake da kuma koyon Larabci, bayan da ya isa Timbuktu sai ya nuna shi kamar wani Balarabe ne.Bayan mako biyu ne ya koma wanda shi ne mutum matafiyi na farko wanda ya koma Turai wanda yake da labarin farko na yadda Birnin yake(akwai jita-jita na irin dukiyar da ke Timbuktu wanda kasashen Turai sun san da hakan shekaru masu yawa,hakan kuwa ta faru ne saboda yadda labaran tafiyar Musa zuwa aikin Hajji a karni na 11 da tawagar Rakumma masu yawa da dukiya zuwa Makka).A shekarar 1853 ce wani Bajamushe masanin labarin kasa Henrich Barth ya isa Birnin bayan da yayi tafiya da kafa ta shekara biyar ta nahiyar Afirka.Ya samu nasarar tafiyar ta sa inda daga baya ya rubuta labarin a littafin da ya sa ma suna chronicle na tafiye- tafiyen da ya yi.

ADVERTISEMENT

Daga karshe dai kasar Faransa ta mamaye Timbuktu a shekarar 1894.Sun gyara Birnin daga lalacewar da ya yi wadda suka same shi Birnin a ciki,amma dai ba hada si hanyar Jirgin kasa ba ko gyara hanya.A shekarar 1960 ce ta kasance karkashi sabuwar kasar Mali wadda ta samu mulkin kanta.

Timbuktu yanzu wata cibiya ce ta mulki wadda take tsakiyar Mali .A shekarar 1990 ce aka dauki matakin yin gyara domin a samu kuvutar manyanb Masallatai uku,wadanda suka fuskanci barazanar Yashi daga kuma lalacewar da suke yi.An samu wata babbar barazana a shekarar 2012 lokacin da ‘yantawayen Tuareg masu samun goyon bayan masu tsaurin ra’ayin addinin musulunci, suka samu damar mamaye Arewacin kasar.Tuareg sun ce wurin nasu ne wanda ya hada da Timbuktu, a matsayin kasar Azaward mai cin gashin kanta. Sai dai kuma abin bai dauki wani lokaci ba inda su masu tsattsauran ra’ayin addini suka fi karfinsu, daga karshe sun kafa irin dokar shari’ar musulunci akan al’ummar da suke zama a wurin.

LABARAI MASU NASABA

Tarihin Gambo Sawaba (1)

Tarihin Alhaji Isa Kaita Wazirin Katsina (3)

 

 

 

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Tarihin Gambo Sawaba (1)
Tarihi

Tarihin Gambo Sawaba (1)

December 7, 2025
Tarihin Alhaji Isa Kaita Wazirin Katsina (2)
Tarihi

Tarihin Alhaji Isa Kaita Wazirin Katsina (3)

November 29, 2025
Tarihin Alhaji Isa Kaita Wazirin Katsina (2)
Tarihi

Tarihin Alhaji Isa Kaita Wazirin Katsina (2)

November 22, 2025
Next Post
An Kori Jirgin Ruwan Japan Da Ya Shiga Yankin Ruwan Kasar Sin Ba Bisa Ka’ida Ba

An Kori Jirgin Ruwan Japan Da Ya Shiga Yankin Ruwan Kasar Sin Ba Bisa Ka’ida Ba

LABARAI MASU NASABA

An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

December 21, 2025
Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

December 21, 2025
Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

December 21, 2025
Tinubu

Dambarwar Naɗa Muƙamai Da Soke Su A Gwamnatin Tinubu

December 21, 2025
Zaben Fidda Gwani A APC: Sanatocin Jigawa Sun Rasa Tikitin Komawa Majalisa

APC Za Ta Gudanar Da Babban Taronta Na Kasa A Watan Maris

December 21, 2025
Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

December 21, 2025
Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

December 21, 2025
Me Ya Sa Ake Fifita Ilimin Boko A Kan Na Addini?

Me Ya Sa Ake Fifita Ilimin Boko A Kan Na Addini?

December 21, 2025
Yadda Itacen Dorawa Ke Warkar Da Cututtuka Daban-daban

Yadda Itacen Dorawa Ke Warkar Da Cututtuka Daban-daban

December 21, 2025
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

An Cafke Wani Mutum Da Ya Lakada Wa Dansa Duka Har Lahira A Edo

December 21, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.