• English
  • Business News
Sunday, June 22, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tarihin Shugaannin Kasar Mali Na Farko A Daular Songhai (8)

by Idris Aliyu Daudawa
3 months ago
in Tarihi
0
Tarihin Shugaannin Kasar Mali Na Farko A Daular Songhai (8)
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wani babban lamarin da yake vata rai shi ne kananan dakarun Sojan da aka bari su lura da wurin basu samu damar bada wata kariya ba, ga shi Birnin domin kuwa sun yi kadan daga karshe dai an kai ma Timbuktu hari inda aka samu damar mamaye ta.

Turawan da suka tafo daga Turai sun isa Timbuktu a farkon karni na 19.

  • Gwamnati Za Ta Inganta Wuraren Tarihi Domin Nishadantarwa A Duk Jihohin Nijeriya 
  • Xi Ya Aika Da Wasikar Taya Murnar Kammala Aikin Tashar Qinling Dake Antatika

Wani matafiyi daga kasar Scottland Gordon Lain wanda bai samu nasara tafyar ta shi ba,shi ne mutum na farko wanda ya isa a shekarar Gordon Laing (1826), daganan sai wani matafiyi daga kasar Faransa da ake kira da suna Rene- Auguste Caillie a shekarar 1828.Caillié,shi ya koyi yadda addinin musulunci yake da kuma koyon Larabci, bayan da ya isa Timbuktu sai ya nuna shi kamar wani Balarabe ne.Bayan mako biyu ne ya koma wanda shi ne mutum matafiyi na farko wanda ya koma Turai wanda yake da labarin farko na yadda Birnin yake(akwai jita-jita na irin dukiyar da ke Timbuktu wanda kasashen Turai sun san da hakan shekaru masu yawa,hakan kuwa ta faru ne saboda yadda labaran tafiyar Musa zuwa aikin Hajji a karni na 11 da tawagar Rakumma masu yawa da dukiya zuwa Makka).A shekarar 1853 ce wani Bajamushe masanin labarin kasa Henrich Barth ya isa Birnin bayan da yayi tafiya da kafa ta shekara biyar ta nahiyar Afirka.Ya samu nasarar tafiyar ta sa inda daga baya ya rubuta labarin a littafin da ya sa ma suna chronicle na tafiye- tafiyen da ya yi.

Daga karshe dai kasar Faransa ta mamaye Timbuktu a shekarar 1894.Sun gyara Birnin daga lalacewar da ya yi wadda suka same shi Birnin a ciki,amma dai ba hada si hanyar Jirgin kasa ba ko gyara hanya.A shekarar 1960 ce ta kasance karkashi sabuwar kasar Mali wadda ta samu mulkin kanta.

Timbuktu yanzu wata cibiya ce ta mulki wadda take tsakiyar Mali .A shekarar 1990 ce aka dauki matakin yin gyara domin a samu kuvutar manyanb Masallatai uku,wadanda suka fuskanci barazanar Yashi daga kuma lalacewar da suke yi.An samu wata babbar barazana a shekarar 2012 lokacin da ‘yantawayen Tuareg masu samun goyon bayan masu tsaurin ra’ayin addinin musulunci, suka samu damar mamaye Arewacin kasar.Tuareg sun ce wurin nasu ne wanda ya hada da Timbuktu, a matsayin kasar Azaward mai cin gashin kanta. Sai dai kuma abin bai dauki wani lokaci ba inda su masu tsattsauran ra’ayin addini suka fi karfinsu, daga karshe sun kafa irin dokar shari’ar musulunci akan al’ummar da suke zama a wurin.

Labarai Masu Nasaba

Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (1)

Tarihin Shugabannin Ƙasar Mali Na Farko A Daular Songhai (7)

 

 

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: KasarMali
ShareTweetSendShare
Previous Post

Yau Ta Ke Manchester Dabi 

Next Post

An Kori Jirgin Ruwan Japan Da Ya Shiga Yankin Ruwan Kasar Sin Ba Bisa Ka’ida Ba

Related

Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (1)
Tarihi

Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (1)

1 week ago
Tarihin Shugaban Ƙasar Mali Na Farko Sundiata Keita (2)
Tarihi

Tarihin Shugabannin Ƙasar Mali Na Farko A Daular Songhai (7)

3 months ago
A-Ula: Dadadden Birni Mai Cike Da Dinbin Tarihi Da Al’adu
Tarihi

A-Ula: Dadadden Birni Mai Cike Da Dinbin Tarihi Da Al’adu

8 months ago
gusau
Tarihi

Tarihin Gusau Da Sarakunanta (1)

11 months ago
A Tsame Masarautunmu Daga Siyasa
Al'adu

A Tsame Masarautunmu Daga Siyasa

1 year ago
Kasar
Tarihi

Masarautar Argungu Da Al’adunta (1)

1 year ago
Next Post
An Kori Jirgin Ruwan Japan Da Ya Shiga Yankin Ruwan Kasar Sin Ba Bisa Ka’ida Ba

An Kori Jirgin Ruwan Japan Da Ya Shiga Yankin Ruwan Kasar Sin Ba Bisa Ka’ida Ba

LABARAI MASU NASABA

FIRS Ta Umarci A Rika Bude Ofishoshin Karbar Haraji A karshen Mako

FIRS Ta Umarci A Rika Bude Ofishoshin Karbar Haraji A karshen Mako

June 21, 2025
CMG Ya Ja Hankulan Baki A Dandalin Tattaunawar Tattalin Arziki Na Kasa Da Kasa Na St. Petersburg Karo Na 28 

CMG Ya Ja Hankulan Baki A Dandalin Tattaunawar Tattalin Arziki Na Kasa Da Kasa Na St. Petersburg Karo Na 28 

June 21, 2025
Yankin Taiwan Ya Yi Taron Bikin Bauta Na Kakan Gargajiyar Sin Fuxi

Yankin Taiwan Ya Yi Taron Bikin Bauta Na Kakan Gargajiyar Sin Fuxi

June 21, 2025
EFCC Ta Gurfanar Da Wasu Kamfanoni Biyu Gaban Kuliya Bisa Damfarar Naira Miliyan 80

EFCC Ta Gurfanar Da Wasu Kamfanoni Biyu Gaban Kuliya Bisa Damfarar Naira Miliyan 80

June 21, 2025
Sin A Shirye Take Ta Yi Aiki Da Rasha Don Daukaka Amincewar Juna Ta Fuskar Siyasa Da Karfafa Muradun Juna

Sin A Shirye Take Ta Yi Aiki Da Rasha Don Daukaka Amincewar Juna Ta Fuskar Siyasa Da Karfafa Muradun Juna

June 21, 2025
Jigawa Za Ta Samar Da Kashi 25 Na Shinkafar Da Nijeriya Ke Bukata – Hon Abdurahman 

Jigawa Za Ta Samar Da Kashi 25 Na Shinkafar Da Nijeriya Ke Bukata – Hon Abdurahman 

June 21, 2025
Tottenham Da West Ham Sun Nuna Sha’awar Daukar Dan Wasan Nijeriya Raphael Onyedika

Tottenham Da West Ham Sun Nuna Sha’awar Daukar Dan Wasan Nijeriya Raphael Onyedika

June 21, 2025
Wakilin Sin Ya Yi Kira A Yayyafa Ruwa Ga Rikicin Isra’ila Da Iran

Wakilin Sin Ya Yi Kira A Yayyafa Ruwa Ga Rikicin Isra’ila Da Iran

June 21, 2025
Kungiyar Gamayyar Gidajen Rediyo Da Telabijin Na Kasashen Afirka Ta Ba CMG Kyautar Karramawa

Kungiyar Gamayyar Gidajen Rediyo Da Telabijin Na Kasashen Afirka Ta Ba CMG Kyautar Karramawa

June 21, 2025
Bam Ya Fashe A Kano, Ya Kashe Mutane 5

Bam Ya Fashe A Kano, Ya Kashe Mutane 5

June 21, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.