ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, July 15, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tarihin Alhaji Isa Kaita Wazirin Katsina (3)

by Idris Aliyu Daudawa and Sulaiman
8 months ago
Isa kaita

A shekarar 1968 ne, aka nada Alhaji Isa Kaita, shugaban Hukumar daukar ma’aikata ta Jihar Arewa ta tsakiya a zamanin Gwamnan Jihar Birgediya Abba Kyari ne, bugu da kari ya rike mukamin har zuwa watan Agusta na shekarar 1975. Daga 1 shekarar 1975 zuwa1977, Alhaji Isa Kaita, shi ne shugaban Hukumar Gidaje ta Jihar Kaduna. Ya yi tafiye- tafiyen aiki zuwa kusan dukkan kasashen Afrika, Turai, Amurka, Australiya, Asiya, da kuma New Zealand. Ya yo wakilci a Hukumar Alhazai ta kasa, a matsayin wakilin majalisar koli ta kula da harkokin Addinin Musulunci daga watan Agusta na shekarar 1978 zuwa watan Mayu na 1981. Har ila yau shi ne ma’ajin majalisar koli ta harkokin Addinin Musulunci daga shekarar 1977, har zuwa lokacin da ya rasu.

Ya kuma rike mukamai da dama da suka hada da-:

Ya zama mai bada shawara ga Bankin UBA na Nijeriya daga 1972 zuwa1972.

ADVERTISEMENT

Ya zama Darekta na Bankin Indiya, wanda daga baya kuma sai Allied Bank dag shekarar 1972-1972. Ya zama Darektan Bankin Union Dominion daga shekarar 1972 zuwa1975 ,Ya yi Darektan Kamfanin U. A. C.

Darekta na kamfanin Kayce Challrams, Safa Foam Abbot, Songhai, Kuma shi ne shugaban Hukumar harshen Hausa tun daga shekarar1 960.

LABARAI MASU NASABA

Tarihin Shugaban Makaranta Na Farko A Arewa Hedimasta (2)

Cin Amana Uku Da Suka Sauya Tarihi A Duniya

Alhaji Isa Kaita, mutum ne mai kaunar karance-karance, da wasanni. A sha’anin wasanni, shi ne shugaban kulob din kwallon kafa na Dawaki na Kaduna tun daga 1960 zuwa har lokacn da ya bar duniya, shi ne shugaban kulob na Sukuwar Dawaki ta Kaduna tun daga 1958, har zuwa shekarar da ya rasu, shi ne Uban kulob din da ake kira da suna Crocodile daga 1970, har zuwa lokacin daya rasu, ya zama wakili a Rotary club na Kaduna. Yana dda cikin iyayen kungiyar wasan fibes na Kaduna da aka nada a shekarar 1968.

A shekarar 1980 ce tsohon Shugaban kasar Nijeriya, Alhaji She Usman Aliyu Shagari, ya nada shi shugaban Hukumar kula da da’ar ma’aikata, majalisar dattijai haka ta amince da nadin na sa. A ranar 16 ga watan Yuli na shekarar1981 ne Shugaban kasa ya rantsar da shi kan shi mukamin. Bayan juyin mulkin na ranar 31 ga watan Disamba na 1983 ne, Alhaji Isa Kaita ya koma Kaduna a watan janairu na 1984, bayan da aka rushe Hukumar kula da da’ar ma’aikatan ranar 5 ga Janairu 1984. Allah ya kawo karshen rayuwar Alhaji Isa Kaita ranar 26 ga watan Nuwamba 1994, bayan da ya yi fama da jinyai muna addu’ar Allah ya jikansa da kuma Rahamsheshi.

Wannan shi ne karshen tarihin Alhaji Isa Kaita Wazirin Katsina mako mai zuwa da yardar Allah za mu kawo maku wani tarihi.

Isa kaita
Idris Aliyu Daudawa
+ posts Bio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tarihin Sarakunan Da Suka Yi Wa Turawan Mulkin Mallaka Turjiya A Nijeriya
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Kano Ta Yi Zarra Wajen Kashe Kuɗi Don Raya Ilimi A Yammacin Afirka
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Duk Da Faɗuwar Farashin Ɗanyen Mai Ƴan Nijeriya Na Fama Da Tsadar Man Fetur
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Yajin Aiki: Ƙungiyar Likitocin Nijeriya Ta Ba Gwamnati Wa’adin Mako Huɗu
Isa kaita
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Atiku Ya Nuna Damuwa Kan Kasafin Naira Biliyan 6.44 Don Gasar Cin Kofin Duniya ta 2026
  • Sulaiman
    Masana Kandagarkin Cututtuka Na Sin Sun Tashi Zuwa Kasar Uganda Don Aikin Hadin Gwiwar Magance Cutar Ebola
  • Sulaiman
    Majalisa Ta Ba da Tallafin ₦50m Ga Iyalan Malamai Da Jami’an Tsaro Da Aka Kashe A Aikin Ceto A Oyo
  • Sulaiman
    Xi Ya Bukaci A Mayar Da Hankali Kan Bukatun Jama’a Yayin Rangadin Da Ya Yi A Shanghai

MASU ALAKA

Laifukan Intanet: Kotun Abuja Ta Karɓi Rahoton DSS, Ta Ba Da Belin Wani Ɗan Gwagwarmaya
Tarihi

Tarihin Shugaban Makaranta Na Farko A Arewa Hedimasta (2)

May 30, 2026
Cin Amana Uku Da Suka Sauya Tarihi A Duniya
Tarihi

Cin Amana Uku Da Suka Sauya Tarihi A Duniya

February 22, 2026
Tarihin Sarkin Zazzau Ja’afaru Dan Isiyaku 1936-1959
Tarihi

Tarihin Sarkin Zazzau Ja’afaru Dan Isiyaku 1936-1959. (2)

January 11, 2026
Next Post
Xi Ya Jaddada Muhimmancin Inganta Hanyoyin Kula Da Tafiyar Da Intanet Na Dogon Zango

Xi Ya Jaddada Muhimmancin Inganta Hanyoyin Kula Da Tafiyar Da Intanet Na Dogon Zango

LABARAI MASU NASABA

‘Yansanda Sun Tsaurara Tsaron Iyakokin Kano Bayan Hare-haren ‘Yan Bindiga 

Atiku Ya Nuna Damuwa Kan Kasafin Naira Biliyan 6.44 Don Gasar Cin Kofin Duniya ta 2026

July 15, 2026
Masana Kandagarkin Cututtuka Na Sin Sun Tashi Zuwa Kasar Uganda Don Aikin Hadin Gwiwar Magance Cutar Ebola

Masana Kandagarkin Cututtuka Na Sin Sun Tashi Zuwa Kasar Uganda Don Aikin Hadin Gwiwar Magance Cutar Ebola

July 15, 2026
‘Yan Ƙasar Turkiyya Sun Nuna Jarumta Da Kare Dimokuraɗiyya Mafi Girma A Tarihi – Erdoğan

‘Yan Ƙasar Turkiyya Sun Nuna Jarumta Da Kare Dimokuraɗiyya Mafi Girma A Tarihi – Erdoğan

July 15, 2026
Majalisa Ta Ba da Tallafin ₦50m Ga Iyalan Malamai Da Jami’an Tsaro Da Aka Kashe A Aikin Ceto A Oyo

Majalisa Ta Ba da Tallafin ₦50m Ga Iyalan Malamai Da Jami’an Tsaro Da Aka Kashe A Aikin Ceto A Oyo

July 15, 2026
Xi Ya Bukaci A Mayar Da Hankali Kan Bukatun Jama’a Yayin Rangadin Da Ya Yi A Shanghai

Xi Ya Bukaci A Mayar Da Hankali Kan Bukatun Jama’a Yayin Rangadin Da Ya Yi A Shanghai

July 15, 2026
Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga

Lalata Da Ƙaramar Yarinya: Kotu Ta Yanke Wa Tsoho Mai Shekara 75 Hukuncin Ɗaurin Shekara 10 A Ribas

July 15, 2026
Ci Gaban Fasaha Na Hidimtawa Jama’a Cikin Kowane Yanayi A Kasar Sin

Ci Gaban Fasaha Na Hidimtawa Jama’a Cikin Kowane Yanayi A Kasar Sin

July 15, 2026
‘Yan Bindiga Sun Sace Shugaban Makaranta, Jami’in NECO Da Ɗalibai A Kogi

‘Yan Bindiga Sun Sace Shugaban Makaranta, Jami’in NECO Da Ɗalibai A Kogi

July 15, 2026
Tsohon Ɗan Takarar Gwamnan SDP A Gombe Ya Koma PDP, Ya Mara Wa Pantami Baya

Tsohon Ɗan Takarar Gwamnan SDP A Gombe Ya Koma PDP, Ya Mara Wa Pantami Baya

July 15, 2026
Zazzaɓin Lassa: Mutum 31 Sun Kamu Da Cutar A Jihohi 4, Waɗanda Suka Rasu Sun Kai 221

Zazzaɓin Lassa: Mutum 31 Sun Kamu Da Cutar A Jihohi 4, Waɗanda Suka Rasu Sun Kai 221

July 15, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.