ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tarihin Alhaji Isa Kaita Wazirin Katsina (3)

by Idris Aliyu Daudawa and Sulaiman
6 months ago
Isa kaita

A shekarar 1968 ne, aka nada Alhaji Isa Kaita, shugaban Hukumar daukar ma’aikata ta Jihar Arewa ta tsakiya a zamanin Gwamnan Jihar Birgediya Abba Kyari ne, bugu da kari ya rike mukamin har zuwa watan Agusta na shekarar 1975. Daga 1 shekarar 1975 zuwa1977, Alhaji Isa Kaita, shi ne shugaban Hukumar Gidaje ta Jihar Kaduna. Ya yi tafiye- tafiyen aiki zuwa kusan dukkan kasashen Afrika, Turai, Amurka, Australiya, Asiya, da kuma New Zealand. Ya yo wakilci a Hukumar Alhazai ta kasa, a matsayin wakilin majalisar koli ta kula da harkokin Addinin Musulunci daga watan Agusta na shekarar 1978 zuwa watan Mayu na 1981. Har ila yau shi ne ma’ajin majalisar koli ta harkokin Addinin Musulunci daga shekarar 1977, har zuwa lokacin da ya rasu.

Ya kuma rike mukamai da dama da suka hada da-:

Ya zama mai bada shawara ga Bankin UBA na Nijeriya daga 1972 zuwa1972.

ADVERTISEMENT

Ya zama Darekta na Bankin Indiya, wanda daga baya kuma sai Allied Bank dag shekarar 1972-1972. Ya zama Darektan Bankin Union Dominion daga shekarar 1972 zuwa1975 ,Ya yi Darektan Kamfanin U. A. C.

Darekta na kamfanin Kayce Challrams, Safa Foam Abbot, Songhai, Kuma shi ne shugaban Hukumar harshen Hausa tun daga shekarar1 960.

LABARAI MASU NASABA

Tarihin Shugaban Makaranta Na Farko A Arewa Hedimasta (2)

Cin Amana Uku Da Suka Sauya Tarihi A Duniya

Alhaji Isa Kaita, mutum ne mai kaunar karance-karance, da wasanni. A sha’anin wasanni, shi ne shugaban kulob din kwallon kafa na Dawaki na Kaduna tun daga 1960 zuwa har lokacn da ya bar duniya, shi ne shugaban kulob na Sukuwar Dawaki ta Kaduna tun daga 1958, har zuwa shekarar da ya rasu, shi ne Uban kulob din da ake kira da suna Crocodile daga 1970, har zuwa lokacin daya rasu, ya zama wakili a Rotary club na Kaduna. Yana dda cikin iyayen kungiyar wasan fibes na Kaduna da aka nada a shekarar 1968.

A shekarar 1980 ce tsohon Shugaban kasar Nijeriya, Alhaji She Usman Aliyu Shagari, ya nada shi shugaban Hukumar kula da da’ar ma’aikata, majalisar dattijai haka ta amince da nadin na sa. A ranar 16 ga watan Yuli na shekarar1981 ne Shugaban kasa ya rantsar da shi kan shi mukamin. Bayan juyin mulkin na ranar 31 ga watan Disamba na 1983 ne, Alhaji Isa Kaita ya koma Kaduna a watan janairu na 1984, bayan da aka rushe Hukumar kula da da’ar ma’aikatan ranar 5 ga Janairu 1984. Allah ya kawo karshen rayuwar Alhaji Isa Kaita ranar 26 ga watan Nuwamba 1994, bayan da ya yi fama da jinyai muna addu’ar Allah ya jikansa da kuma Rahamsheshi.

Wannan shi ne karshen tarihin Alhaji Isa Kaita Wazirin Katsina mako mai zuwa da yardar Allah za mu kawo maku wani tarihi.

Isa kaita
Idris Aliyu Daudawa
+ posts Bio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Hukumar NCCE Ta Yi Tsare-tsaren Bunƙasa Horar Da Malamai
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Abubuwan Da Ya Kamata Magidanci Ya Sani Bayan Matarsa Ta Haihu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tarihin Shugaban Makaranta Na Farko A Arewa Hedimasta (2)
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Yadda Gidajen Abinci Ke Wasa Da Rayuwar Al’umma Ta Amfani Da Ruɓaɓɓen Tumatir
Isa kaita
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa
  • Sulaiman
    Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili
  • Sulaiman
    Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo
  • Sulaiman
    Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

MASU ALAKA

Laifukan Intanet: Kotun Abuja Ta Karɓi Rahoton DSS, Ta Ba Da Belin Wani Ɗan Gwagwarmaya
Tarihi

Tarihin Shugaban Makaranta Na Farko A Arewa Hedimasta (2)

May 30, 2026
Cin Amana Uku Da Suka Sauya Tarihi A Duniya
Tarihi

Cin Amana Uku Da Suka Sauya Tarihi A Duniya

February 22, 2026
Tarihin Sarkin Zazzau Ja’afaru Dan Isiyaku 1936-1959
Tarihi

Tarihin Sarkin Zazzau Ja’afaru Dan Isiyaku 1936-1959. (2)

January 11, 2026
Next Post
Xi Ya Jaddada Muhimmancin Inganta Hanyoyin Kula Da Tafiyar Da Intanet Na Dogon Zango

Xi Ya Jaddada Muhimmancin Inganta Hanyoyin Kula Da Tafiyar Da Intanet Na Dogon Zango

LABARAI MASU NASABA

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026
Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.