• Leadership Hausa
Tuesday, May 30, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wata Mata Ta Haifi ‘Ya’Ya 9 A Lokaci Daya

by Sadiq
9 months ago
in Al'ajabi
0
Wata Mata Ta Haifi ‘Ya’Ya 9 A Lokaci Daya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wata mata mai shekara 25 da mijinta ‘yan kasar Mali sun haifi ‘ya’ya tara, a wani asibitin kasar Maroko, lamarin da ya karya tarihin Kundin Tarihi na Duniya na yawan ‘ya’yan da aka taba haifa a lokacin haihuwa kuma har yanzu suna rayuwa.

Matar da ta haihu mai suna Halima Cissé, ‘yar shekara 25, ta sa likitoci biyu sun duba ta a lokacin da take da juna biyu don tabbatar da ko tana dauke da ‘ya’ya lamarin da ya bar su cikin mamaki.

  • Za Mu Iya Ciyar Da Kifayen Da Muke Kiwo Da Mushe?
  • GORON JUMA’A

Bayan tabbatar da adadin yawan ‘ya’yan, gwamnatin Mali ta kai ta ita da mijinta zuwa Maroko don likitoci su kula da ita yadda ya kamata.

A 2021 Halima ta haifi yaranta guda tara reras, maza biyar mata hudu, kuma kowannensu yana cikin koshin lafiya, sannan ita kanta tana cikin matukar farin ciki da wannan babbar kyauta da ta samu.

A cikin wata hira da mijinta ya yi da BBC, y ace jariran baki daya suna cikin koshin lafiya.

Labarai Masu Nasaba

Yadda Wata Mata Ta Auri Kanta A Amurka

Labarin Dutsen Nyiragongo Mai Dauke Da Tsawa

Matar daga Afirka ta Yamma ta doke tarihin da wata mata ta taba kafawa na haihuwar yara takwas ragas, wanda dukkansu na raye.

Tags: Al'ajabiHaihuwaHaihuwar Yara 9RagasReras
ShareTweetSendShare
Previous Post

Za Mu Iya Ciyar Da Kifayen Da Muke Kiwo Da Mushe?

Next Post

Xi Jinping Da Shugaban AU Sun Taya Juna Murna

Related

Yadda Wata Mata Ta Auri Kanta A Amurka
Al'ajabi

Yadda Wata Mata Ta Auri Kanta A Amurka

1 week ago
Labarin Dutsen Nyiragongo Mai Dauke Da Tsawa
Al'ajabi

Labarin Dutsen Nyiragongo Mai Dauke Da Tsawa

2 weeks ago
An Cafke Wasu Mutane 2 Da Ake Zargi Da Kashe ‘Yan Sanda 3 A Delta
Al'ajabi

Yadda Likita Ya Yi Lalata Da Wata Mai Jinya A Asibitinsa A Jihar Kwara

2 weeks ago
Matashi Ya Kashe Mahaifiyarsa A Kano
Al'ajabi

Matashi Ya Kashe Mahaifiyarsa A Kano

4 weeks ago
An Gano Jirgin Da Amurka Ta Nutsar Dauke Da ‘Yan Australia Dubu A Yakin Duniya Na 2
Al'ajabi

An Gano Jirgin Da Amurka Ta Nutsar Dauke Da ‘Yan Australia Dubu A Yakin Duniya Na 2

1 month ago
Karen Da Ya Fi Kowanne Tsufa A Tarihin Duniya
Al'ajabi

Karen Da Ya Fi Kowanne Tsufa A Tarihin Duniya

1 month ago
Next Post
Xi Jinping Da Shugaban AU Sun Taya Juna Murna

Xi Jinping Da Shugaban AU Sun Taya Juna Murna

LABARAI MASU NASABA

Da Dumi-dumi: Hukumar DSS Ta Yi Wa Ofishin EFCC Kawanya, Ta Hana Jami’an Shiga Ginin

Da Dumi-dumi: Hukumar DSS Ta Yi Wa Ofishin EFCC Kawanya, Ta Hana Jami’an Shiga Ginin

May 30, 2023
Yadda Amurka Ta Yi Kokarin Amfani Da Nukiliya Wajen Tarwatsa Wata

Yadda Amurka Ta Yi Kokarin Amfani Da Nukiliya Wajen Tarwatsa Wata

May 30, 2023
Gwamnatin Kano Za Ta Sake Bude Shari’ar Zargin Kisan Da Ake Yi Wa Alhassan Doguwa 

Gwamnatin Kano Za Ta Sake Bude Shari’ar Zargin Kisan Da Ake Yi Wa Alhassan Doguwa 

May 30, 2023
Sabon Gwamnan Kano Ya Kori Shugaban Hukumar Alhazai Na Jihar Da Wasu

Sabon Gwamnan Kano Ya Kori Shugaban Hukumar Alhazai Na Jihar Da Wasu

May 30, 2023
Kamfanin NNPCL Ya Goyi Bayan Cire Tallafin Man Fetur, Ya Yi Alkawarin Samar Da Wadataccen Mai

Kamfanin NNPCL Ya Goyi Bayan Cire Tallafin Man Fetur, Ya Yi Alkawarin Samar Da Wadataccen Mai

May 30, 2023
Kasar Sin Ta Tuntuba Tare Da Musayar Ra’ayi Da Dukkan Bangarori Game Da Warware Rikicin Ukraine A Siyasance

Kasar Sin Ta Tuntuba Tare Da Musayar Ra’ayi Da Dukkan Bangarori Game Da Warware Rikicin Ukraine A Siyasance

May 29, 2023
Sin Da Afirka Sun Fi Bukatar Kara Hadin Gwiwa Da Juna

Sin Da Afirka Sun Fi Bukatar Kara Hadin Gwiwa Da Juna

May 29, 2023
Tinubu Ya Taya Erdoğan Murnar Nasarar Cin Zaben Shugaban Kasar Turkiyya

Tinubu Ya Taya Erdoğan Murnar Nasarar Cin Zaben Shugaban Kasar Turkiyya

May 29, 2023
Sabon Gwamnan Sakkwato Ahmed Aliyu Ya Nemi Goyon Bayan ‘Yan Adawa A Jihar

Sabon Gwamnan Sakkwato Ahmed Aliyu Ya Nemi Goyon Bayan ‘Yan Adawa A Jihar

May 29, 2023
An Wallafa Littafi Kan Jawabin Shugaba Xi Jinping A Wajen Taron Kolin Kasar Sin Da Yankin Tsakiyar Asiya

An Wallafa Littafi Kan Jawabin Shugaba Xi Jinping A Wajen Taron Kolin Kasar Sin Da Yankin Tsakiyar Asiya

May 29, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.