• English
  • Business News
Saturday, August 30, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Xi Ya Kammala Ziyararsa a Ketare Ya Koma Kasar Sin

by CMG Hausa
3 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Xi Ya Kammala Ziyararsa a Ketare Ya Koma Kasar Sin

лªÉçÕÕÆ¬£¬Âü¹È£¬2022Äê11ÔÂ16ÈÕ £¨¹ú¼Ê£©£¨10£©ÑÇÌ«¾­ºÏ×éÖ¯µÚ¶þÊ®¾Å´ÎÁìµ¼ÈË·ÇÕýʽ»áÒ齫ÔÚÌ©¹úÂü¹È¾ÙÐÐ ÕâÊÇ11ÔÂ16ÈÕÔÚÌ©¹úÊ×¶¼Âü¹È½ÖÍ·ÅÄÉãµÄ2022ÄêÑÇÌ«¾­ºÏ×éÖ¯»áÒé±êʶ¡£ ÑÇÌ«¾­ºÏ×éÖ¯µÚ¶þÊ®¾Å´ÎÁìµ¼ÈË·ÇÕýʽ»áÒ齫ÓÚ11ÔÂ18ÈÕÖÁ19ÈÕÔÚÌ©¹úÂü¹È¾ÙÐС£ лªÉç¼ÇÕß ÍõÌÚ Éã

Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Daga ran 14 zuwa 19 ga wannan wata, shugaban kasar Sin Xi Jinping ya halarci taron kolin G20 karo na 17 da aka yi a tsibiri Bali na kasar Indonesiya, da taron kolin APEC karo na 29 a Bangkok na kasar Thailand, tare da kai ziyarar aiki a kasar, bisa gayyatar da aka yi masa.

A yammacin jiya ranar 19 ga wata, Xi Jinping ya kammala ziyararsa a wadannan wurare ya kuma dawo kasar Sin.

  • Adabin Zamanin Da Na Sin (3) Wakokin Daular Tang

Kungiyar G20 na fuskantar kalubaloli masu tsanani idan aka kwatanta da sauran lokuta a tarihi, a matsayi wani dandalin dake tara manyan kasashe da dama, da kuma muhimmin dandalin hadin kan kasa da kasa.

Xi Jinping ya sake bayyana matsayin Sin kan manufofin da ta gabatar da yin kira ga sauran kasashe da su amince da ra’ayin kafa kyakkyawar makomar Bil Adama ta bai daya, da hada kai don samun ci gaba da moriya tare da yin hakuri da juna da taimakawa juna a maimakon kawo baraka da yin fito-na-fito da nuna bambanci, ta yadda duniya za ta samu bunkasuwa mai dorewa.

AEPC ta kasance dandali mai muhimmanci ta fannin hadin kan tattalin arziki a yankin Asiya da Pacific.

Labarai Masu Nasaba

Shugaba Xi Ya Jaddada Bukatar Kara Azamar Bunkasa Da’a A Harkokin Jam’iyya

Sin Ta Sanar Da Rukuni Na Hudu Na Abubuwa Da Wuraren Tunawa Da Yakin Kin Jinin Mamayar Dakarun Japan

A yayin taron APEC, Xi Jinping ya yi cikakken bayani kan dabarun da suka kai ga nasarar da aka samu a fannin tattalin arziki tsakanin kasashen Asiya da Pacific, a cewarsa, bai kamata kasashe masu karfi su rika yin takara a wannan yankin ba.

Kuma ya yi kira da a martaba hanyar samun bunkasuwa cikin lumana da yin hakuri da juna da bude kofa da zurfafa amincewa da juna da hadin kai da samun moriya tare a tsakanin kasashen wannan yankin, da kafa kyakkyawar makomar yanki ta bai daya yadda ya kamata.

Xi kuma ya sanar da cewa, Sin ta shirya karbar bakuncin dandalin koli na hadin gwiwar kasashe bisa shawarar “ziri daya da hanya daya” karo na 3 a badi.(Amina Xu)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Gasar Kofin Duniya: Ecuador Ta Zirawa Qatar Mai Masaukin Baƙi Ƙwallaye A Raga

Next Post

Uwargidan Shugaban Nijeriya Aisha Buhari Ta Garzaya Asibiti

Related

Shugaba Xi Ya Jaddada Bukatar Kara Azamar Bunkasa Da’a A Harkokin Jam’iyya
Daga Birnin Sin

Shugaba Xi Ya Jaddada Bukatar Kara Azamar Bunkasa Da’a A Harkokin Jam’iyya

18 hours ago
Sin Ta Sanar Da Rukuni Na Hudu Na Abubuwa Da Wuraren Tunawa Da Yakin Kin Jinin Mamayar Dakarun Japan
Daga Birnin Sin

Sin Ta Sanar Da Rukuni Na Hudu Na Abubuwa Da Wuraren Tunawa Da Yakin Kin Jinin Mamayar Dakarun Japan

19 hours ago
Kamfanoni Mallakin Gwamnatin Kasar Sin Sun Gudanar Da Hada-Hada Bisa Daidaito Cikin Watanni Bakwai Na Farkon Shekarar Nan
Daga Birnin Sin

Kamfanoni Mallakin Gwamnatin Kasar Sin Sun Gudanar Da Hada-Hada Bisa Daidaito Cikin Watanni Bakwai Na Farkon Shekarar Nan

20 hours ago
An Gabatar Da Shirin Musayar Al’adu Na “Echoes Of Peace” A Mexico
Daga Birnin Sin

An Gabatar Da Shirin Musayar Al’adu Na “Echoes Of Peace” A Mexico

21 hours ago
Sin: Shawarar Gina Kyakkyawar Makomar Bil Adam Ta Bai Daya Ta Samu Amincewa A Duniya
Daga Birnin Sin

Sin: Shawarar Gina Kyakkyawar Makomar Bil Adam Ta Bai Daya Ta Samu Amincewa A Duniya

22 hours ago
Masanan Kimiyya Na Kasar Sin Sun Samu Nasara A Bangaren Fasahar Sadarwar 6G Mai Amfani Da Haske Da Lantarki
Daga Birnin Sin

Masanan Kimiyya Na Kasar Sin Sun Samu Nasara A Bangaren Fasahar Sadarwar 6G Mai Amfani Da Haske Da Lantarki

23 hours ago
Next Post
Uwargidan Shugaban Nijeriya Aisha Buhari Ta Garzaya Asibiti

Uwargidan Shugaban Nijeriya Aisha Buhari Ta Garzaya Asibiti

LABARAI MASU NASABA

Gidauniyar ‘Ya’yan Sarakunan Arewa Sun Marawa Sarkin Musulmi A Matsayin Shugaban Majalisar Sarakuna

Babban Taron Lauyoyi Na Kasa: Sarkin Musulmi Ya Gargadi Alkalai Kan Tabbatar Da Adalci

August 30, 2025
Sin Ta Fara Amfani Da Tauraron Dan Adam Wajen Duba Manyan Hanyoyin Wutar Lantarki A Karo Na Farko

Cire Tallafin Wutar Lantarki Zai Kara Kuntata Rayuwar ‘Yan Nijeriya – Kungiyar Kwadago

August 30, 2025
Legas Ta Laƙume Aikin Naira Tiriliyan 3.9 Cikin Shekaru Biyun Tinubu

Legas Ta Laƙume Aikin Naira Tiriliyan 3.9 Cikin Shekaru Biyun Tinubu

August 30, 2025
Da Ɗumi-ɗumi: ‘Yansanda Sun Tarwatsa Masu Zanga-zangar Adawa Da Dokar Ta-ɓaci A Ribas

‘Yansanda Sun Ceto Wani Dan Shekara 25 Da Aka Sace A Jihar Kebbi

August 30, 2025
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

An Cafke Mutum Hudu Bayan ‘Yan Fashi 20 Sun Afka Wasu Gidaje A Bauchi

August 30, 2025
NDLEA Ta Kama Wani Matashi Dan Shekara 29 Da Kwayoyin Tramadol 7,000 A Kano

NDLEA Ta Kama Wani Matashi Dan Shekara 29 Da Kwayoyin Tramadol 7,000 A Kano

August 30, 2025
A Karo Na 3 Cikin Wata Guda, Jirgin Ruwa Ya Sake Kifewa A Sakkwato

A Karo Na 3 Cikin Wata Guda, Jirgin Ruwa Ya Sake Kifewa A Sakkwato

August 30, 2025
tallafi

Kudaden Ajiya Na Asusun Nijeriya Ya Karu Zuwa Dala Biliyan 41

August 30, 2025
Gwamnatin Katsina Za Ta Sayo Babura 700 da Motoci 20 Don Samar Da Tsaro

Gwamnatin Katsina Za Ta Sayo Babura 700 da Motoci 20 Don Samar Da Tsaro

August 30, 2025
ADC Ta Bukaci Tinubu Ya Kafa Dokar Ta Baci A Katsina Da Zamfara Kan Rashin Tsaro

ADC Ta Bukaci Tinubu Ya Kafa Dokar Ta Baci A Katsina Da Zamfara Kan Rashin Tsaro

August 30, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.