ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, July 16, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Xi Ya Kammala Ziyararsa a Ketare Ya Koma Kasar Sin

by CMG Hausa
4 years ago
лªÉçÕÕÆ¬£¬Âü¹È£¬2022Äê11ÔÂ16ÈÕ
    £¨¹ú¼Ê£©£¨10£©ÑÇÌ«¾­ºÏ×éÖ¯µÚ¶þÊ®¾Å´ÎÁìµ¼ÈË·ÇÕýʽ»áÒ齫ÔÚÌ©¹úÂü¹È¾ÙÐÐ
    ÕâÊÇ11ÔÂ16ÈÕÔÚÌ©¹úÊ×¶¼Âü¹È½ÖÍ·ÅÄÉãµÄ2022ÄêÑÇÌ«¾­ºÏ×éÖ¯»áÒé±êʶ¡£
    ÑÇÌ«¾­ºÏ×éÖ¯µÚ¶þÊ®¾Å´ÎÁìµ¼ÈË·ÇÕýʽ»áÒ齫ÓÚ11ÔÂ18ÈÕÖÁ19ÈÕÔÚÌ©¹úÂü¹È¾ÙÐС£
    лªÉç¼ÇÕß ÍõÌÚ Éã

лªÉçÕÕÆ¬£¬Âü¹È£¬2022Äê11ÔÂ16ÈÕ £¨¹ú¼Ê£©£¨10£©ÑÇÌ«¾­ºÏ×éÖ¯µÚ¶þÊ®¾Å´ÎÁìµ¼ÈË·ÇÕýʽ»áÒ齫ÔÚÌ©¹úÂü¹È¾ÙÐÐ ÕâÊÇ11ÔÂ16ÈÕÔÚÌ©¹úÊ×¶¼Âü¹È½ÖÍ·ÅÄÉãµÄ2022ÄêÑÇÌ«¾­ºÏ×éÖ¯»áÒé±êʶ¡£ ÑÇÌ«¾­ºÏ×éÖ¯µÚ¶þÊ®¾Å´ÎÁìµ¼ÈË·ÇÕýʽ»áÒ齫ÓÚ11ÔÂ18ÈÕÖÁ19ÈÕÔÚÌ©¹úÂü¹È¾ÙÐС£ лªÉç¼ÇÕß ÍõÌÚ Éã

Daga ran 14 zuwa 19 ga wannan wata, shugaban kasar Sin Xi Jinping ya halarci taron kolin G20 karo na 17 da aka yi a tsibiri Bali na kasar Indonesiya, da taron kolin APEC karo na 29 a Bangkok na kasar Thailand, tare da kai ziyarar aiki a kasar, bisa gayyatar da aka yi masa.

A yammacin jiya ranar 19 ga wata, Xi Jinping ya kammala ziyararsa a wadannan wurare ya kuma dawo kasar Sin.

  • Adabin Zamanin Da Na Sin (3) Wakokin Daular Tang

Kungiyar G20 na fuskantar kalubaloli masu tsanani idan aka kwatanta da sauran lokuta a tarihi, a matsayi wani dandalin dake tara manyan kasashe da dama, da kuma muhimmin dandalin hadin kan kasa da kasa.

ADVERTISEMENT

Xi Jinping ya sake bayyana matsayin Sin kan manufofin da ta gabatar da yin kira ga sauran kasashe da su amince da ra’ayin kafa kyakkyawar makomar Bil Adama ta bai daya, da hada kai don samun ci gaba da moriya tare da yin hakuri da juna da taimakawa juna a maimakon kawo baraka da yin fito-na-fito da nuna bambanci, ta yadda duniya za ta samu bunkasuwa mai dorewa.

AEPC ta kasance dandali mai muhimmanci ta fannin hadin kan tattalin arziki a yankin Asiya da Pacific.

LABARAI MASU NASABA

Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

A yayin taron APEC, Xi Jinping ya yi cikakken bayani kan dabarun da suka kai ga nasarar da aka samu a fannin tattalin arziki tsakanin kasashen Asiya da Pacific, a cewarsa, bai kamata kasashe masu karfi su rika yin takara a wannan yankin ba.

Kuma ya yi kira da a martaba hanyar samun bunkasuwa cikin lumana da yin hakuri da juna da bude kofa da zurfafa amincewa da juna da hadin kai da samun moriya tare a tsakanin kasashen wannan yankin, da kafa kyakkyawar makomar yanki ta bai daya yadda ya kamata.

Xi kuma ya sanar da cewa, Sin ta shirya karbar bakuncin dandalin koli na hadin gwiwar kasashe bisa shawarar “ziri daya da hanya daya” karo na 3 a badi.(Amina Xu)

Xi
CMG Hausa
+ postsBio
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugabannin Kasashen Duniya Sun Yi Wa Sin Fatan Alheri A Sabuwar Shekara
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    San Francisco sabon mafarin hadin gwiwar Sin da Amurka ne
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Xi Ya Halarci Kwaya-Kwaryan Taron Shugabannin Mambobin APEC
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugaban Kasar Sin Ya Gabatar Da Rubutaccen Jawabi Ga Taron Jagororin Masana’antu Da Kasuwanci Na APEC

MASU ALAKA

Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo
Daga Birnin Sin

Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

July 15, 2026
Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

July 15, 2026
Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa
Daga Birnin Sin

Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

July 15, 2026
Next Post
Uwargidan Shugaban Nijeriya Aisha Buhari Ta Garzaya Asibiti

Uwargidan Shugaban Nijeriya Aisha Buhari Ta Garzaya Asibiti

LABARAI MASU NASABA

Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

July 15, 2026
Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

July 15, 2026
Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

July 15, 2026
Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

July 15, 2026
Kevin Kelly: AI Na Iya Taimakawa Wajen Cimma Burin “Koyar Da Dalibai Da Kwazonsu”

Kevin Kelly: AI Na Iya Taimakawa Wajen Cimma Burin “Koyar Da Dalibai Da Kwazonsu”

July 15, 2026
Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

July 15, 2026
Sabbin Ministoci

Rashin Tsaro: Majalisar Dattawa Ta Bukaci A Tura Ƙarin Sojoji da ’Yansanda Zuwa Benuwe

July 15, 2026
GDPn Sin A Rabin Farko Na Shekarar 2026 Ya Karu Da Kashi 4.7% Idan Aka Kwatanta Da Na Kwatankwacin Lokacin Bara

GDPn Sin A Rabin Farko Na Shekarar 2026 Ya Karu Da Kashi 4.7% Idan Aka Kwatanta Da Na Kwatankwacin Lokacin Bara

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Tsaurara Tsaron Iyakokin Kano Bayan Hare-haren ‘Yan Bindiga 

Atiku Ya Nuna Damuwa Kan Kasafin Naira Biliyan 6.44 Don Gasar Cin Kofin Duniya ta 2026

July 15, 2026
Masana Kandagarkin Cututtuka Na Sin Sun Tashi Zuwa Kasar Uganda Don Aikin Hadin Gwiwar Magance Cutar Ebola

Masana Kandagarkin Cututtuka Na Sin Sun Tashi Zuwa Kasar Uganda Don Aikin Hadin Gwiwar Magance Cutar Ebola

July 15, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.