ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, June 13, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Xi Ya Kammala Ziyararsa a Ketare Ya Koma Kasar Sin

by CMG Hausa
4 years ago
лªÉçÕÕÆ¬£¬Âü¹È£¬2022Äê11ÔÂ16ÈÕ
    £¨¹ú¼Ê£©£¨10£©ÑÇÌ«¾­ºÏ×éÖ¯µÚ¶þÊ®¾Å´ÎÁìµ¼ÈË·ÇÕýʽ»áÒ齫ÔÚÌ©¹úÂü¹È¾ÙÐÐ
    ÕâÊÇ11ÔÂ16ÈÕÔÚÌ©¹úÊ×¶¼Âü¹È½ÖÍ·ÅÄÉãµÄ2022ÄêÑÇÌ«¾­ºÏ×éÖ¯»áÒé±êʶ¡£
    ÑÇÌ«¾­ºÏ×éÖ¯µÚ¶þÊ®¾Å´ÎÁìµ¼ÈË·ÇÕýʽ»áÒ齫ÓÚ11ÔÂ18ÈÕÖÁ19ÈÕÔÚÌ©¹úÂü¹È¾ÙÐС£
    лªÉç¼ÇÕß ÍõÌÚ Éã

лªÉçÕÕÆ¬£¬Âü¹È£¬2022Äê11ÔÂ16ÈÕ £¨¹ú¼Ê£©£¨10£©ÑÇÌ«¾­ºÏ×éÖ¯µÚ¶þÊ®¾Å´ÎÁìµ¼ÈË·ÇÕýʽ»áÒ齫ÔÚÌ©¹úÂü¹È¾ÙÐÐ ÕâÊÇ11ÔÂ16ÈÕÔÚÌ©¹úÊ×¶¼Âü¹È½ÖÍ·ÅÄÉãµÄ2022ÄêÑÇÌ«¾­ºÏ×éÖ¯»áÒé±êʶ¡£ ÑÇÌ«¾­ºÏ×éÖ¯µÚ¶þÊ®¾Å´ÎÁìµ¼ÈË·ÇÕýʽ»áÒ齫ÓÚ11ÔÂ18ÈÕÖÁ19ÈÕÔÚÌ©¹úÂü¹È¾ÙÐС£ лªÉç¼ÇÕß ÍõÌÚ Éã

Daga ran 14 zuwa 19 ga wannan wata, shugaban kasar Sin Xi Jinping ya halarci taron kolin G20 karo na 17 da aka yi a tsibiri Bali na kasar Indonesiya, da taron kolin APEC karo na 29 a Bangkok na kasar Thailand, tare da kai ziyarar aiki a kasar, bisa gayyatar da aka yi masa.

A yammacin jiya ranar 19 ga wata, Xi Jinping ya kammala ziyararsa a wadannan wurare ya kuma dawo kasar Sin.

  • Adabin Zamanin Da Na Sin (3) Wakokin Daular Tang

Kungiyar G20 na fuskantar kalubaloli masu tsanani idan aka kwatanta da sauran lokuta a tarihi, a matsayi wani dandalin dake tara manyan kasashe da dama, da kuma muhimmin dandalin hadin kan kasa da kasa.

ADVERTISEMENT

Xi Jinping ya sake bayyana matsayin Sin kan manufofin da ta gabatar da yin kira ga sauran kasashe da su amince da ra’ayin kafa kyakkyawar makomar Bil Adama ta bai daya, da hada kai don samun ci gaba da moriya tare da yin hakuri da juna da taimakawa juna a maimakon kawo baraka da yin fito-na-fito da nuna bambanci, ta yadda duniya za ta samu bunkasuwa mai dorewa.

AEPC ta kasance dandali mai muhimmanci ta fannin hadin kan tattalin arziki a yankin Asiya da Pacific.

LABARAI MASU NASABA

Manufar Soke Haraji Ga Kasashen Afirka Ta Sin Ta Samar Da Sabbin Damammaki Ga Nahiyar

Zhang Guoqing Ya Gabatar Da Jawabi Ga Taron Koli Na “Hadin Kai Don Bunkasa Tattalin Arzikin Duniya”

A yayin taron APEC, Xi Jinping ya yi cikakken bayani kan dabarun da suka kai ga nasarar da aka samu a fannin tattalin arziki tsakanin kasashen Asiya da Pacific, a cewarsa, bai kamata kasashe masu karfi su rika yin takara a wannan yankin ba.

Kuma ya yi kira da a martaba hanyar samun bunkasuwa cikin lumana da yin hakuri da juna da bude kofa da zurfafa amincewa da juna da hadin kai da samun moriya tare a tsakanin kasashen wannan yankin, da kafa kyakkyawar makomar yanki ta bai daya yadda ya kamata.

Xi kuma ya sanar da cewa, Sin ta shirya karbar bakuncin dandalin koli na hadin gwiwar kasashe bisa shawarar “ziri daya da hanya daya” karo na 3 a badi.(Amina Xu)

Xi
CMG Hausa
+ postsBio
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugabannin Kasashen Duniya Sun Yi Wa Sin Fatan Alheri A Sabuwar Shekara
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    San Francisco sabon mafarin hadin gwiwar Sin da Amurka ne
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Xi Ya Halarci Kwaya-Kwaryan Taron Shugabannin Mambobin APEC
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugaban Kasar Sin Ya Gabatar Da Rubutaccen Jawabi Ga Taron Jagororin Masana’antu Da Kasuwanci Na APEC

MASU ALAKA

Manufar Soke Haraji Ga Kasashen Afirka Ta Sin Ta Samar Da Sabbin Damammaki Ga Nahiyar
Daga Birnin Sin

Manufar Soke Haraji Ga Kasashen Afirka Ta Sin Ta Samar Da Sabbin Damammaki Ga Nahiyar

June 12, 2026
Zhang Guoqing Ya Gabatar Da Jawabi Ga Taron Koli Na “Hadin Kai Don Bunkasa Tattalin Arzikin Duniya”
Daga Birnin Sin

Zhang Guoqing Ya Gabatar Da Jawabi Ga Taron Koli Na “Hadin Kai Don Bunkasa Tattalin Arzikin Duniya”

June 12, 2026
Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin Ya Soki Dabarar Siyasa Ta Sakataren Tsaron Philippines
Daga Birnin Sin

Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin Ya Soki Dabarar Siyasa Ta Sakataren Tsaron Philippines

June 12, 2026
Next Post
Uwargidan Shugaban Nijeriya Aisha Buhari Ta Garzaya Asibiti

Uwargidan Shugaban Nijeriya Aisha Buhari Ta Garzaya Asibiti

LABARAI MASU NASABA

An Cafke Mutum Uku Kan Kisan Mawaki Dan Asalin Nijeriya Da Birtaniya

An Cafke Mutum Uku Kan Kisan Mawaki Dan Asalin Nijeriya Da Birtaniya

June 13, 2026
Allah Kaɗai Zai Iya Kawo Ƙarshen Matsalar Tsaro A Nijeriya – Matawalle

Allah Kaɗai Zai Iya Kawo Ƙarshen Matsalar Tsaro A Nijeriya – Matawalle

June 13, 2026
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba

’Yansanda Sun Cafke Mutun Biyu Da Ake Zargi Da Fashi Da Makami A Adamawa

June 13, 2026
Kamfanin Simintin Dangote Ya Kaddamar Da Tsarin Fasahar Zamani (AI) Domin Inganta Tsaro Da Harkar Sufuri

Kamfanin Simintin Dangote Ya Kaddamar Da Tsarin Fasahar Zamani (AI) Domin Inganta Tsaro Da Harkar Sufuri

June 13, 2026
Tsohon Kakakin Ma’aikatar Tsaro Rabe Abubakar Ya Rasu A Hannun ‘Ƴan Bindiga

Tsohon Kakakin Ma’aikatar Tsaro Rabe Abubakar Ya Rasu A Hannun ‘Ƴan Bindiga

June 13, 2026
Yadda Matata Ta Daina Girki, Ta Ke Lakaɗamin Duka — Miji Ya Koka

Yadda Matata Ta Daina Girki, Ta Ke Lakaɗamin Duka — Miji Ya Koka

June 13, 2026
Ranar Dimokuraɗiyya: Gwamna Uba Sani Ya ‘Yanta Fursunoni 97

Ranar Dimokuraɗiyya: Gwamna Uba Sani Ya ‘Yanta Fursunoni 97

June 13, 2026
Bukatar Rike Sirri A Tsakanin Ma’aurata

Bukatar Rike Sirri A Tsakanin Ma’aurata

June 13, 2026
Hukumar FAO Ta Samar Da Shirin Kiwon Tarwada A Jihar Gombe

Hukumar FAO Ta Samar Da Shirin Kiwon Tarwada A Jihar Gombe

June 13, 2026
Yawan Man Da Nijeriya Ke Hakowa Ya Karu Da Ganga 177,000 A Janairu

Dalilin Da Ya Sa Matatar Dangote Ta Kara Habaka Tura Man Fetur

June 13, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.