• English
  • Business News
Monday, September 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Aka Fara Cinikin Bayi (3)

by Idris Aliyu Daudawa
2 years ago
in Tarihi
0
Yadda Aka Fara Cinikin Bayi (3)
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Al’amarin da ya sa kasar Birtaniya Ingila ta hana cinikin bayi ba wani abinda zai sa a shiga mamaki ba ne domin kuwa ita bata damu da sha’anin bayi ba ita ce kasa ta farko da ta fara samun bunkasa ta bangaren masana’antu.Ba kuma wani shigo- shigo ba zurfi bane domin cigaban masana’antu ya fara ne bayan da aka hana shi cinikin bayin.

Duk da yake da Ingila ta sake dawowa inda ta mulke mu abubuwan da mulkin mallakar ya taho da su daga karshe bai yi mana dadi ba, sai suka sake dawowa kuma da kungiyoyi masu zaman kan su da Kamfanoni,
Abin dubawa anan shi n e yadda cinikin bayin ya shafe mu ba ta hanyoyi daban- daban.

  • Yadda Aka Fara Cinikin Bayi (2)
  • Kasashen Yamma Suna Tsotse Jinin ‘Yan Afirka Yayin Da Kasar Sin Ke Kawo Bege

Babbar matsalar da harkar cinikin bayi mana bata wuce yadda muka yi asarar mutanen da suke da basira da hangen nesa,wani abu kuma da shi na daban ne,saboda kuwa bai tabbata ba ko wadanda suka kama su sun fi su karfi ne,saboda kuwa ai sun raba mu ne da mutanen da za su iya amfani da kwakwalwarsu wajen samar da abubuwan da za su kawo ci gaban al’umma.Akwai wani babban abu da cinikin bayi ya kasa koya mana shi ne amana, da akwai rashin amana yau wanda ya zama tarihi.

Wannan rashin hadin kai wani abu ne da ya nuna gaskiyar yadda abin ya ke lokacin da Turawan yammacin Turai suka yanke shawarar su yi mana mulkin mallaka ba wani abinda ‘yan Afirka suka yi na hada kai wajen nuna adawa da shirin ba.Mutumin Nri ba zai sayar da mutumin Nri ba a matsayin bawa ba.Amma sai ga shi ya sayar da Ezza ba tare ya yi tunanin ko matakin daya dauka yana da kyau ba.

Tsohon sha’anin kasuwancin kaya da yin wasu ayyuka an yi hakan kafin a fara cinikin bayi shekaru masu yawa.Tsakanin mutumin Nri da Ezza ba wa amma kuma babu amana.

Labarai Masu Nasaba

Jami’ar Bayero Ta Yi Rashin Fitaccen Masanin Ilimin Harshe, Farfesa Hafizu Miko Yakasai

Tarihin ‘Yan Majalisar Farko A Nijeriya Kafin Zamanin Mulkin Mallaka

A takaice abinda cinikin bayi ya yi ma al’ummar Afirka shi ne ya hada kan ‘yan Afirka masu taimakawa Turawa,saboda sun kasa yadda za su iya zuwa da kansu wajen neman bayin,sai suka sayar da Bindigoginsu,madubansu,da giya,maganar gaskiya har da wasu kaya ga ‘yan Afirka da za su taimaka masu,wadanda za su je wurare daban- daban domin su nemo masu mutane.Irin wannan salon na neman bayi irin shi ne aka yi a yankin Neja Delta shi ne kuma mafi muni.

Yana daga cikin dalilan da suka sa har yanzu ba a amince da Igbo ba saboda salon wani hadin kai ne na al’ummar Ibo na siyasa da tattalin arziki da ya yi karfi a karni na 17 yai matukar tasiri a sashen Kudu maso gabashin Nijeriya har zuwa kusan karshen karni na 19.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AfirkaAmurkaCinikin bayi
ShareTweetSendShare
Previous Post

Bayan Fasa Sayen Manchester United, Sheikh Jassim Na Neman Sayen Tottenham

Next Post

Yadda Aka Tsaurarra Dokar Hukunta Iyayen Da Ba Su Barin ‘Ya’yansu Mata Zuwa Boko

Related

Jami’ar Bayero Ta Yi Rashin Fitaccen Masanin Ilimin Harshe, Farfesa Hafizu Miko Yakasai
Da ɗumi-ɗuminsa

Jami’ar Bayero Ta Yi Rashin Fitaccen Masanin Ilimin Harshe, Farfesa Hafizu Miko Yakasai

4 days ago
majalisar kasa
Tarihi

Tarihin ‘Yan Majalisar Farko A Nijeriya Kafin Zamanin Mulkin Mallaka

1 week ago
Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (6)
Tarihi

Dalilan Da Suka Sa Cinikin Bayi Bai Yi Nasara A Arewacin Nijeriya Ba

1 month ago
Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (6)
Tarihi

Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (6)

2 months ago
Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (1)
Tarihi

Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (1)

3 months ago
Tarihin Shugaannin Kasar Mali Na Farko A Daular Songhai (8)
Tarihi

Tarihin Shugaannin Kasar Mali Na Farko A Daular Songhai (8)

5 months ago
Next Post
gaza

Yadda Aka Tsaurarra Dokar Hukunta Iyayen Da Ba Su Barin ‘Ya’yansu Mata Zuwa Boko

LABARAI MASU NASABA

'yansanda

An Kama Mutane 30 Da Zargin Laifin Aikin Dabanci A Yayin Zagayen Maulidi A Neja

September 8, 2025
Xi Jinping Ya Aika Da Sakon Taya Murnar Bude Taron Cifit Karo Na 25

Xi Jinping Ya Aika Da Sakon Taya Murnar Bude Taron Cifit Karo Na 25

September 8, 2025
Gwamnatin Tarayya, NUPENG Da Ɗangote Sun Fara Tattaunawa Don Kawo Ƙarshen Yajin Aikin Ma’aikatan Mai

Gwamnatin Tarayya, NUPENG Da Ɗangote Sun Fara Tattaunawa Don Kawo Ƙarshen Yajin Aikin Ma’aikatan Mai

September 8, 2025
Sin Ta Gabatar Da Sabon Injin Aiki A Manyan Na’urori Mai Amfani Da Iskar Gas Kirar Gida

Sin Ta Gabatar Da Sabon Injin Aiki A Manyan Na’urori Mai Amfani Da Iskar Gas Kirar Gida

September 8, 2025
Cinikin bayi

Jarin Da Sin Ta Zuba Kai Tsaye A Kasashe Cikin Shawarar Ziri Daya Da Hanya Daya Ya Karu Da Kashi 22.9% A 2024

September 8, 2025
Majalisa Ta Nemi Jami’an Tsaro Su Ceto Daliban Jami’ar Gusau 30 Da Aka Sace

Abin Fargaba Ne Yadda Bashin Nijeriya Ya Haura Tiriliyan 149 – Shugaban Majalisar Wakilai 

September 8, 2025
Adadin Kamfanonin AI A Sin Sun Haura 5,000

Adadin Kamfanonin AI A Sin Sun Haura 5,000

September 8, 2025
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamna Uba Sani Ya Buƙaci Al’ummar Jihar Kaduna Da Su Yi Rijistar Katin Zaɓe 

September 8, 2025
Xi Ya Halarci Taron Kungiyar BRICS Ta Yanar Gizo

Xi Ya Halarci Taron Kungiyar BRICS Ta Yanar Gizo

September 8, 2025
DSS Ta Ba Sowore Mako Ɗaya Ya Janye Maganarsa Kan Tinubu

DSS Ta Ba Sowore Mako Ɗaya Ya Janye Maganarsa Kan Tinubu

September 8, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.