ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Aka Tsaurarra Dokar Hukunta Iyayen Da Ba Su Barin ‘Ya’yansu Mata Zuwa Boko

by Idris Aliyu Daudawa
3 years ago
gaza

Majalisar Dattawa ta yi karatu na farko kan dokar da ta amince da cin tarar Naira 50,000 ga iyayen da suka ki sa ‘ya’yansu su samu ilimin makarantun Firamare da Sakandare,dokar da Sanatato Orji Kalu ya bukaci ayi mata gyara a sashi na (4) sakin layi na (b) na dokar inda aka goge Naira 2,000 inda aka maida Naira 20,000; sashe na (4) sakin layi na(c) inda aka sa Naira 5,000 aka sauya ta Naira 50,000 yayin da sashi na 3 sakin layi na (2) an sa dokar Naira 10,000 amma sai aka maida ta zuwa Naira 100,000.

Da yasa albarkacin bakin shi tsohon Shugaban majalisar dattawa ta kasa a majalisa ta tara Sanata Ahmed Lawan ya ce idan aka maida hankali akan ilmin ‘ya mace hakan zai bunkasa cigaban kasa sosai.
Lawan ya bayyana hakan ne ranar Laraba a wani bayani da mai ba shi shawara na harkokin yada labarai Ezrel Tabiowo ya raba wa manema labarai, saboda bikin ranar ilimin ‘ya mace na kasa da kasa.

  • Kashun Da Nijeriya Ke Fitarwa Ya Karu Daga Naira Biliyan 116 Zuwa 146.1
  • Za A Binciki Yadda Aka Karkatar Da Tallafin Korona Naira Biliyan 183.9

Kamar yadda ya ce, dan majalisar da yake wakiltar mazabar majalisar dattawa ta Yobe ta Arewa a majalisar dattawa ya kara jaddada cewa ilmantar da ‘ya mace samar da wata dama ce gare ta, ta yadda bada tata gudunmawar cigaban al’umma.

ADVERTISEMENT

Shi ma Babban lauya na kasa Femi Falana cewa ya yi abu mafi dacewa shi ne majalisun kasar su tabbatar da yin dokar tsarin mulki da hakan zai ba Akanta Janar na kasa a kan ya cire daga asusun Jihohin zuwa gidauniyar kula da al’amuran ilimi.

Ga dai mganar da ya yi: “A tsarin da aka yi a na tunawa da ranar ‘ya mace ta kasa da kasa ta 2023 wadda aka yi ranar Alhamis, ‘yan majalisar wakilai ta kasa ba tare da wani bata lokaci ba suka amince da kudurin da suka cimmawa na sa ma’aikatar ilimi ta tarayya ta rage yawan yara ‘yan mata da basu zuwa makaranta, ta hanyar tabbatar da samar da ilimi kyauta kuma dole na ‘ya’ya mata a fadin tarayyar Nijeriya.

LABARAI MASU NASABA

Karuwar Farin Jinin Gwamna Umaru Bago A Siyasar Jihar Neja

Kyakkyawan Tsarin Laken Asiri Zai Dakile Shirin Magudin Zabe A Nijeriya —Mohammed

Ita ma ‘yar majalisar wakilai ta kasa Kafilat Ogbara (APC-Legas) da tace gidauniyar kasa da kasa kan al’amuran gaggawa na yara ta majalisar dinkin duniya UNICEF ta bayyana cewa akwai yara milyan 18.5 da basu zuwa makaranta inda kashi 60 ya nuna yara mata ne.Ta jaddada ‘yanmata suna da dama ta kasancewa ba wani abinda zai dame su,na da ilimi, da rayuwa mai cike da lafiya.

Honorabul Ogbara ta bayyana idan aka kul da rayuwar ‘yan mata sosai,ya kunshi samar da wani babin da zai ba ‘yanmata dama su rika bada gudunmawar su kan kowane tsarin da aka dauka.

Mata
Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tarihin Rayuwar Galadiman Kano Alhaji Tijjani Hashim (2)
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Kyamar Baƙi: An Sake Kwaso Ƴan Nijeriya 83 Daga Afirka Ta Kudu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Kamfanin Simintin Dangote Ya Tallafa Wa Manoma 60 Da Kayan Aiki A Edo
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tsohon Shugaban Ƙasa Jonathan Ya Ƙaddamar Da Ayyukan Raya Ƙasa 18 A Jihar Bauchi

MASU ALAKA

Gwamnatin Neja Ta Bayar Da Umarnin Kawo Karshen Matsalar Tsaro
Rahotonni

Karuwar Farin Jinin Gwamna Umaru Bago A Siyasar Jihar Neja

September 5, 2026
Kyakkyawan Tsarin Laken Asiri Zai Dakile Shirin Magudin Zabe A Nijeriya —Mohammed
Rahotonni

Kyakkyawan Tsarin Laken Asiri Zai Dakile Shirin Magudin Zabe A Nijeriya —Mohammed

September 5, 2026
Jihar Katsina Da UNICEF Sun Ceto Rayuwar Yara Ta Hanyar Samar Da Abinci Mai Gina Jiki
Rahotonni

Jihar Katsina Da UNICEF Sun Ceto Rayuwar Yara Ta Hanyar Samar Da Abinci Mai Gina Jiki

September 5, 2026
Next Post
Maganin Ciwon Sanyi A Saukake

Maganin Ciwon Sanyi A Saukake

LABARAI MASU NASABA

Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026
Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.