ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, July 15, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Aka Tsaurarra Dokar Hukunta Iyayen Da Ba Su Barin ‘Ya’yansu Mata Zuwa Boko

by Idris Aliyu Daudawa
3 years ago
gaza

Majalisar Dattawa ta yi karatu na farko kan dokar da ta amince da cin tarar Naira 50,000 ga iyayen da suka ki sa ‘ya’yansu su samu ilimin makarantun Firamare da Sakandare,dokar da Sanatato Orji Kalu ya bukaci ayi mata gyara a sashi na (4) sakin layi na (b) na dokar inda aka goge Naira 2,000 inda aka maida Naira 20,000; sashe na (4) sakin layi na(c) inda aka sa Naira 5,000 aka sauya ta Naira 50,000 yayin da sashi na 3 sakin layi na (2) an sa dokar Naira 10,000 amma sai aka maida ta zuwa Naira 100,000.

Da yasa albarkacin bakin shi tsohon Shugaban majalisar dattawa ta kasa a majalisa ta tara Sanata Ahmed Lawan ya ce idan aka maida hankali akan ilmin ‘ya mace hakan zai bunkasa cigaban kasa sosai.
Lawan ya bayyana hakan ne ranar Laraba a wani bayani da mai ba shi shawara na harkokin yada labarai Ezrel Tabiowo ya raba wa manema labarai, saboda bikin ranar ilimin ‘ya mace na kasa da kasa.

  • Kashun Da Nijeriya Ke Fitarwa Ya Karu Daga Naira Biliyan 116 Zuwa 146.1
  • Za A Binciki Yadda Aka Karkatar Da Tallafin Korona Naira Biliyan 183.9

Kamar yadda ya ce, dan majalisar da yake wakiltar mazabar majalisar dattawa ta Yobe ta Arewa a majalisar dattawa ya kara jaddada cewa ilmantar da ‘ya mace samar da wata dama ce gare ta, ta yadda bada tata gudunmawar cigaban al’umma.

ADVERTISEMENT

Shi ma Babban lauya na kasa Femi Falana cewa ya yi abu mafi dacewa shi ne majalisun kasar su tabbatar da yin dokar tsarin mulki da hakan zai ba Akanta Janar na kasa a kan ya cire daga asusun Jihohin zuwa gidauniyar kula da al’amuran ilimi.

Ga dai mganar da ya yi: “A tsarin da aka yi a na tunawa da ranar ‘ya mace ta kasa da kasa ta 2023 wadda aka yi ranar Alhamis, ‘yan majalisar wakilai ta kasa ba tare da wani bata lokaci ba suka amince da kudurin da suka cimmawa na sa ma’aikatar ilimi ta tarayya ta rage yawan yara ‘yan mata da basu zuwa makaranta, ta hanyar tabbatar da samar da ilimi kyauta kuma dole na ‘ya’ya mata a fadin tarayyar Nijeriya.

LABARAI MASU NASABA

Na Yi Tsayin-daka Domin Cika Alƙawarin Ƙasata Nijeriya

Mun Ɗauki Nauyin Karatun Masu Digiri Ta Hanyar Sayar Da Ƙosai Da Ƙuli-ƙuli —Wasu Ƴan Kasuwa

Ita ma ‘yar majalisar wakilai ta kasa Kafilat Ogbara (APC-Legas) da tace gidauniyar kasa da kasa kan al’amuran gaggawa na yara ta majalisar dinkin duniya UNICEF ta bayyana cewa akwai yara milyan 18.5 da basu zuwa makaranta inda kashi 60 ya nuna yara mata ne.Ta jaddada ‘yanmata suna da dama ta kasancewa ba wani abinda zai dame su,na da ilimi, da rayuwa mai cike da lafiya.

Honorabul Ogbara ta bayyana idan aka kul da rayuwar ‘yan mata sosai,ya kunshi samar da wani babin da zai ba ‘yanmata dama su rika bada gudunmawar su kan kowane tsarin da aka dauka.

Mata
Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tarihin Sarakunan Da Suka Yi Wa Turawan Mulkin Mallaka Turjiya A Nijeriya
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Kano Ta Yi Zarra Wajen Kashe Kuɗi Don Raya Ilimi A Yammacin Afirka
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Duk Da Faɗuwar Farashin Ɗanyen Mai Ƴan Nijeriya Na Fama Da Tsadar Man Fetur
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Yajin Aiki: Ƙungiyar Likitocin Nijeriya Ta Ba Gwamnati Wa’adin Mako Huɗu

MASU ALAKA

Na Yi Tsayin-daka Domin Cika Alƙawarin Ƙasata Nijeriya
Rahotonni

Na Yi Tsayin-daka Domin Cika Alƙawarin Ƙasata Nijeriya

July 14, 2026
Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya
Rahotonni

Mun Ɗauki Nauyin Karatun Masu Digiri Ta Hanyar Sayar Da Ƙosai Da Ƙuli-ƙuli —Wasu Ƴan Kasuwa

July 11, 2026
Matsalar Tsaro: Masana Sun Firgita Da Fitowar Sabon Bidiyon Bello Turji
Rahotonni

Matsalar Tsaro: Masana Sun Firgita Da Fitowar Sabon Bidiyon Bello Turji

June 26, 2026
Next Post
Maganin Ciwon Sanyi A Saukake

Maganin Ciwon Sanyi A Saukake

LABARAI MASU NASABA

‘Yan Bindiga Sun Sace Shugaban Makaranta, Jami’in NECO Da Ɗalibai A Kogi

‘Yan Bindiga Sun Sace Shugaban Makaranta, Jami’in NECO Da Ɗalibai A Kogi

July 15, 2026
Tsohon Ɗan Takarar Gwamnan SDP A Gombe Ya Koma PDP, Ya Mara Wa Pantami Baya

Tsohon Ɗan Takarar Gwamnan SDP A Gombe Ya Koma PDP, Ya Mara Wa Pantami Baya

July 15, 2026
Zazzaɓin Lassa: Mutum 31 Sun Kamu Da Cutar A Jihohi 4, Waɗanda Suka Rasu Sun Kai 221

Zazzaɓin Lassa: Mutum 31 Sun Kamu Da Cutar A Jihohi 4, Waɗanda Suka Rasu Sun Kai 221

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Kama Shugaban PFIPC, Adeyemi

‘Yansanda Sun Kama Shugaban PFIPC, Adeyemi

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

‘Yansanda Sun Kama Wani Kan Zargin Yi Wa ‘Yan Bindiga Safarar Makamai A Kano

July 15, 2026
Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

July 14, 2026
Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

July 14, 2026
An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

July 14, 2026
Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

July 14, 2026
Sin Ta Tsara Bunkasa Darajar Cinikayyar Kayayyaki Zuwa Yuan Tiriliyan 60 Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

Sin Ta Tsara Bunkasa Darajar Cinikayyar Kayayyaki Zuwa Yuan Tiriliyan 60 Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

July 14, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.