• English
  • Business News
Tuesday, May 13, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Noman Shanu Ya Rage Amfanin Gonar Da Ake Samu A Kaduna

by Abubakar Abba
9 months ago
in Noma Da Kiwo
0
Yadda Noman Shanu Ya Rage Amfanin Gonar Da Ake Samu A Kaduna
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kashi 90 na manoman Karamar Hukumar Kudan a Jihar Kaduna, na amfani da Garmar Shanu ne, wajen gyaran gonakinsu tare kuma da rashin samun kwararrun masu yin aikin, wanda hakan ya jawo rashin noma amfanin gona mai yawa.

An gano hakan ne, biyo bayan binciken da tawagar sa ido a fannin aikin noma tare da wata kungiya mai zaman kanta ‘PYDERA Global’ suka yi a karkashin shirin kungiykr na Rayuwa.

  • Tura Ta Kai Bango, Zanga-zanga Ta Kai Gidan Buhari Da Sarkin Daura
  • An Tarwatsa Masu Zanga-zanga Kan Kokarin Kunna Wuta A Kofar Gidan Gwamnatin Kano

Kwararre a aikin noma a karkashin shirin, Mista Nathaniel Otene; yayin da yake rabar da injinonin Garma na zamani guda 15 ga manoman da ke Kudan kuma da na Karamar Hukumar Kafur ta Jihar Katsina.

Ya ce, yin amfani da Garmar Shanu wajen yin noma; na jawo wa kananan manoma rashin samun kudaden shiga masu yawa, inda ya kara da cewa, don rage kalubalen rashin wadataccen abinci da kuma habaka tattalin arziki, musamman na kananan manoma; ya sa kungiyar ta wanzar da wannan shiri nata na Rayuwa, ta hanyar raba wa manoman injinon Garmar na zamani guda 15, domin yin noma.

A cewar Otene, wadannan kaya; ko shakka babu za su taimaka wa manoman da suka amfana wadannan injina matuka wajen gyara gonakinsu da kuma kara samar musu da kudaden shiga.

Labarai Masu Nasaba

Gwamnatin Tarayya Ta Gabatar Da Wasu Shirye-shirye Na Bunƙasa Kiwon Shanu

Nazari Kan Dabarun Taimaka Wa Masu Kiwon Kifi Domin Jurewa Sauyin Yanayi

Ya kara da cewa, an zabo manoman da suka amfana da wannan tallafi ne daga cikin kungiyoyi daban-daban, bisa tsarin ba su wannan tallafi.

Ya sanar da cewa, kimanin manoma 375 ne da suka fito daga Kananan Hukumomin Kudan ta Jihar Kaduna da kuma wasu 200 daga Karamar Hukumar Kafur ta Jihar Katsina.

A jawabinsa a wajen rabar da kayan, Shugaban Karamar Hukumar Kudan, Shuaibu Bawa Jaja; ya yaba wa kungiyar a kan rabar da wadannan kaya tare da yin kira ga kungiyar da taimaka wa sauran kananan manoman da ba su samu damar amfana da kayan a wannan karon ba.

Shi ma, a nasa jawabin Dagacin Kudan; Alhaji Halliru Mahmood da kuma Dagacin Hunkuyi, Alhaji Aminu Ashiru; sun yi kira ga wadanda suka amfanan da kayan da su yi amfani da su ta hanyar da ta dace tare kuma da taimaka wa wadanda ba su samu ba, domin gyara nasu gonakin su ma.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: GonakiKadunaNomaShanu
ShareTweetSendShare
Previous Post

Majalisar Dattawa Ta Bukaci NEMA Ta Kai Wa Manoman Citta Dauki A Kaduna

Next Post

Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin: Ya Kamata Amurka Ta Gyara Kurakuran Da Ta Tafka Wajen Keta Hakkin Dan Adam A Duniya

Related

Gwamnatin Tarayya Ta Gabatar Da Wasu Shirye-shirye Na Bunƙasa Kiwon Shanu
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Tarayya Ta Gabatar Da Wasu Shirye-shirye Na Bunƙasa Kiwon Shanu

2 days ago
Nazari Kan Dabarun Taimaka Wa Masu Kiwon Kifi Domin Jurewa Sauyin Yanayi
Noma Da Kiwo

Nazari Kan Dabarun Taimaka Wa Masu Kiwon Kifi Domin Jurewa Sauyin Yanayi

3 days ago
Noman 2025: Dole Ne Manoma Su Kiyaye Hasashen Hukumar NiMet
Noma Da Kiwo

Noman 2025: Dole Ne Manoma Su Kiyaye Hasashen Hukumar NiMet

3 days ago
Masana Sun Bayyana Ingancin TELA Maize Ga Rayuwar Al’umma
Noma Da Kiwo

Masana Sun Bayyana Ingancin TELA Maize Ga Rayuwar Al’umma

4 days ago
Nazari Kan Dabarun Gargajiya Domin Jawo Hankalin Zuma
Noma Da Kiwo

Nazari Kan Dabarun Gargajiya Domin Jawo Hankalin Zuma

1 week ago
Ambaliya: Yankunan Da Ba Za Su Yi Noma A Kakar Bana Ba A Jihar Neja
Noma Da Kiwo

Ambaliya: Yankunan Da Ba Za Su Yi Noma A Kakar Bana Ba A Jihar Neja

1 week ago
Next Post
Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin: Ya Kamata Amurka Ta Gyara Kurakuran Da Ta Tafka Wajen Keta Hakkin Dan Adam A Duniya

Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin: Ya Kamata Amurka Ta Gyara Kurakuran Da Ta Tafka Wajen Keta Hakkin Dan Adam A Duniya

LABARAI MASU NASABA

Xi Jinping Ya Halarci Bikin Bude Taro Na 4 Na Ministocin Dandalin CCF 

Xi Jinping Ya Halarci Bikin Bude Taro Na 4 Na Ministocin Dandalin CCF 

May 13, 2025
Kasar Sin Ta Fitar Da Tambarin Cika Shekaru 80 Da Samun Nasarar Murkushe Harin Japan

Kasar Sin Ta Fitar Da Tambarin Cika Shekaru 80 Da Samun Nasarar Murkushe Harin Japan

May 13, 2025
Wata Mata Ta Kashe Dan Hayar Da Ke Gidanta A Ondo

‘Yan Bindiga Sun Sace Shugaban APC A Ondo, Sun Nemi N100m

May 13, 2025
Rikicin Ribas: Fubara Ya Ce Ya San Yadda Zai Magance Matsalar, Ya GargaÉ—i Magoya Bayansa

Rikicin Ribas: Fubara Ya Ce Ya San Yadda Zai Magance Matsalar, Ya GargaÉ—i Magoya Bayansa

May 13, 2025
Jami’ar Maryam Abacha Ta Rufe ÆŠakunan Kwanan ÆŠalibai Saboda Aikata Rashin ÆŠa’a A Kano

Jami’ar Maryam Abacha Ta Rufe ÆŠakunan Kwanan ÆŠalibai Saboda Aikata Rashin ÆŠa’a A Kano

May 13, 2025
China Da Amurka Sun Yarda Da Rage Harajin Kayayyakinsu Domin Sasanta Rikicin Kasuwanci

China Da Amurka Sun Yarda Da Rage Harajin Kayayyakinsu Domin Sasanta Rikicin Kasuwanci

May 13, 2025
Boko Haram Sun Kashe Mutum 12 A Wani Sabon Hari A Borno

Bam Ya Hallaka Ma’aikatan Hukumar Ilimi 2 A Hanyar Damboa-Maiduguri

May 13, 2025
Wike Ya GargaÉ—i PDP Kan Bai Wa ÆŠan Arewa Takara A 2027

Wike Ya GargaÉ—i PDP Kan Bai Wa ÆŠan Arewa Takara A 2027

May 13, 2025
Nijeriya Ta Biya Dukkanin Bashin IMF Na COVID-19

Nijeriya Ta Biya Dukkanin Bashin IMF Na COVID-19

May 13, 2025
Mahaifin Tsohon Gwamnan Kaduna, Ramalan Yero, Ya Rasu

Mahaifin Tsohon Gwamnan Kaduna, Ramalan Yero, Ya Rasu

May 13, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.