• English
  • Business News
Tuesday, October 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda ‘Yan Nijeriya Ke Shirye-shiryen Shigowar Watan Azumi

by Bushira Nakura
3 years ago
Azumi

A daidai wannan lokacin da Musulmin duniya ke shirye-shiryen fara yin azumin watan Ramadan na bana, wanda kuma a cikinsa ake samun dimbin lada na yin wasu ayyukan ibada.

Masu yin azumi na da wasu siffofi da ake gane su da su, da kuma ke tsayuwa a wannan lokaci  na watan azumin wanda ake samun dimbin lada na yin wasu ayyuka ibada tare, domin kara karfafa wa juna gwiwa, azumi na da cikin aikin ibada wadda ke taiaka wa wajen kara samun lafiyar dan’adam da ma kare shi daga kamu wa da wasu cututtuka a lokacin rayuwarsa.

  • Kasar Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Kan Matsayinta Na Warware Matsalar Ukraine A Siyasance
  • ‘Yan Bindiga Sun Harbe Shugaban APGA Har Lahira A Ebonyi

Jin ra’ayin jama’a da aka yi a kan azumin watan ‘Ramadan da karamar sallah’, ya nuna yadda fiye da mutum 18,000 suka tofa albarkacin bakinsu daga kimanin kasashe goma sha biyu, wadanda suka hada da Nijeriya, a watan azumi na 2022. Sakamakon ya nuna cewa, bayan kara kaimi wajen yin ibadoji, hada-hadar kasuwancin da ake yi a wannan lokaci na kara habaka tattalin arzikin Nijeriya.

A Nijeriya a kowace rana, a irin wannan lokaci ana samun karuwa  a kalla daga kashi 4 cikin 100, a mako daya bayan salla  da kuma mako daya kafin sallar. Wadannan abubuwa na daga cikin irin sauyin da watan Azunin na Ramadan ke kawo wa. Haka kuma mutane na kokarin cika burinsu na samun farin ciki a wannan lokaci. Sannan kuma kashi 77 daga cikin kaya da ‘yan Nijeriya ke sa wa lokacin sallah sababbi ne.

Ana tanadin hidimar da za a yi a cikin watan Ramadan da sallah ,sannan kuma wadanda Allah ya hore wa kan bayar da kyaututtuka, musamman sadakar abinci. Haka kuma kashi, 88 daga cikin 100 a Nijeriya na mika sakonnin fatan alheri ga ‘yan uwa da abokan arziki a wannan lokaci. Sannan kuma binciken ya nuna cewa, wasu mutane a Nijeriya na kallon bidiyon hidimar da ake yi a lokacin azumin da lokacin sallah.

LABARAI MASU NASABA

Masana Sun Bayyana Yadda Za A Magance Ficewar Kamfanoni Da Masana’antu Daga Nijeriya

Ranar Malamai Ta Duniya: Rashin Kulawa Ke Sa Malamai Barin Aiki

Watan azumi dama ce, ta musamman da mutum zai nemi lahira cikin sauki ta hanyar sadaka wadda ke kan gaba wajen abin da ake so, wadanda ke da hali su yi a lokacin azumin na Ramadan. Haka kuma ana so a kara karfafaf zumunci da taimakon juna.

Saboda haka babban darasin da watan azumin ke koyarwa shi wadanda Allah ya hore wa, suke da wadata da yalwar abinci, su sani akwai dimbin jama’a da ba su samu irin wannan damar ba, saboda haka suna bukatar a tallafa musu.

Enitan Denloye, Daraktan wata shiyya ne da ke yankin Saharar Afirka ya ce, “Wannan watan azumin na 2023 dama ce da mutum zai iya amfani da ita wajen samun riba mai yawa, ta hanyar kara kaimi wajen yin ibada da kautata wa jama’a.”

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Masana Sun Bayyana Yadda Za A Magance Ficewar Kamfanoni Da Masana’antu Daga Nijeriya
Rahotonni

Masana Sun Bayyana Yadda Za A Magance Ficewar Kamfanoni Da Masana’antu Daga Nijeriya

October 11, 2025
Ranar Malamai Ta Duniya: Rashin Kulawa Ke Sa Malamai Barin Aiki
Rahotonni

Ranar Malamai Ta Duniya: Rashin Kulawa Ke Sa Malamai Barin Aiki

October 11, 2025
Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce
Manyan Labarai

Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce

October 4, 2025
Next Post
Da Dumi-Dumi: Har Yanzu Jami’an INEC Ba Su Isa Rumfar Zaben Tinubu A Legas Ba

Da Dumi-Dumi: Har Yanzu Jami'an INEC Ba Su Isa Rumfar Zaben Tinubu A Legas Ba

LABARAI MASU NASABA

Majalisa Na Shirin Sauya Lokacin Zaɓen 2027 Zuwa Nuwamba 2026

Majalisa Na Shirin Sauya Lokacin Zaɓen 2027 Zuwa Nuwamba 2026

October 13, 2025
Yajin Aiki: Malaman Jami’a Sun Ce Barazanar ‘Ba Aiki, Ba Biya’ Ba Zata Tsorata Su Ba

Yajin Aiki: Malaman Jami’a Sun Ce Barazanar ‘Ba Aiki, Ba Biya’ Ba Zata Tsorata Su Ba

October 13, 2025
Nazarin CGTN: Jama’ar Duniya Sun Jinjinawa Rawar Da Mata Ke Takawa A Harkokin Ci Gaba

Nazarin CGTN: Jama’ar Duniya Sun Jinjinawa Rawar Da Mata Ke Takawa A Harkokin Ci Gaba

October 13, 2025
Matakan Da Sin Ta Dauka Na Mai Da Martani Ga Bincike Mai Lamba “301” Da Amurka Ta Gudanar Sun Zama Wajibi Don Kare Hakkinta

Matakan Da Sin Ta Dauka Na Mai Da Martani Ga Bincike Mai Lamba “301” Da Amurka Ta Gudanar Sun Zama Wajibi Don Kare Hakkinta

October 13, 2025
NPFL Ta Ci Tarar Kano Pillars ₦9.5m, Ta Rage Mata Maki 3 Da Ƙwallaye 3

NPFL Ta Ci Tarar Kano Pillars ₦9.5m, Ta Rage Mata Maki 3 Da Ƙwallaye 3

October 13, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Gangamin Wayar Da Kai Kan Laifuka A Intanet

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Gangamin Wayar Da Kai Kan Laifuka A Intanet

October 13, 2025
Ana Gudanar Da Taron Masu Mukamin Magajin Gari Na Kasa Da Kasa A Birnin Dunhuang Na Sin

Ana Gudanar Da Taron Masu Mukamin Magajin Gari Na Kasa Da Kasa A Birnin Dunhuang Na Sin

October 13, 2025
Hukumar Kwastam Ta Tara Naira Biliyan ₦658.6 A Watan Satumba — DG Na NOA

Hukumar Kwastam Ta Tara Naira Biliyan ₦658.6 A Watan Satumba — DG Na NOA

October 13, 2025
Barazanar Amurka Ta Kara Haraji Game Da Batun Ma’adanan Farin Karfe Ba Hanya Ce Mai Bullewa Ba

Barazanar Amurka Ta Kara Haraji Game Da Batun Ma’adanan Farin Karfe Ba Hanya Ce Mai Bullewa Ba

October 13, 2025
Zargin Batanci: An Sasanta Da Malam Lawal Triumph Da Majalisar Shura Ta Kano

Zargin Batanci: An Sasanta Da Malam Lawal Triumph Da Majalisar Shura Ta Kano

October 13, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.