Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home LABARAI

‘Yan Bindiga Sun Farmaki Tawagar Gwamnan Benuwe

by Sulaiman Ibrahim
March 20, 2021
in LABARAI
1 min read
‘Yan Bindiga Sun Farmaki Tawagar Gwamnan Benuwe
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Sulaiman Ibrahim

Gwamna Samuel Ortom na jihar Benuwe ya tsallake rijiya da baya a ranar Asabar yayin da wasu ‘yan bindiga suka yi wa ayarin motocin sa kwanton-bauna a garin Tyomu, mai nisan kasa da kilomita 20 daga Makurdi, babban birnin jihar Benuwai, yayin da su ke dawowa daga hanyar Gboko.

A cewar Sakataren yada labarai na gwamnan, Mista Terver Akase, ‘yan bindigan sun bude wuta ne kan ayarin gwamnan yayin da suke kan hanyarsu ta tafiya.

Ya kara da cewa gwamnan ya sha da kyar.

Cikakkun bayanai za suzo daga baya.

SendShareTweetShare
Previous Post

Bidiyona Ina Karbar Dala, Shiri Ne Kawai, Inji Ganduje

Next Post

Sin Ta Nuna Matsayarta A Fannoni Uku Yayin Tattaunawarta Da Amurka

RelatedPosts

Boko Haram

… Dan Leken Asirin Boko Haram Ya Shiga Hannu A Yobe 

by Muhammad
23 hours ago
0

Daga Muhammad Maitela, Rundunar Sojojin Nijeriya karkashin Lafiya Dole ta...

HURIWA

Kungiyar ‘Yanci Ta HURIWA Ta Shawarci Buhari: Ka Tsarkake Gwamnatinka

by Muhammad
23 hours ago
0

Daga Mahdi M. Muhammad, Kungiyar masu rajin kare ‘yancin bil'adama...

Masallacin

Yobe Ta Bayar Da Gudummawar Naira Miliyan 50 A Ginin Masallacin Mai Potiskum

by Muhammad
24 hours ago
0

Daga Muhammad Maitela, Gwamnatin Jihar Yobe ta bayar da gudumawar...

Next Post
Sin Ta Nuna Matsayarta A Fannoni Uku Yayin Tattaunawarta Da Amurka

Sin Ta Nuna Matsayarta A Fannoni Uku Yayin Tattaunawarta Da Amurka

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version