• English
  • Business News
Thursday, October 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 1,127, Sun Sace 518 A Watan Oktoba – Rahoto

by Sadiq
2 years ago
Rahoto

Wani rahoton tsaro na wata-wata da wani kamfani mai zaman kansa na tsaro, Beacon Consulting Ltd ya fitar, ya ce a Nijeriya an samu rahotannin tsaro 935, inda mutane 1,127 suka mutu a hannun ‘yan bindiga a watan Oktoba, 2023.

Rahoton da aka fitar a ranar 15 ga watan Nuwamba, 2023, ya ce an yi garkuwa da mutane 518 a tsawon lokacin, yayin da matsalar tsaro ta kara ta’azzara idan aka kwatanta da watannin baya.

  • Nijeriya Za Ta Bayar Da Fifiko Ga Fasaha Da Makamashi Shettima
  • Yadda Za A Sake Farawa Daga Birnin San Francisco

Rahoton ya yi nazari ne kan al’amuran tsaro da suka faru a Nijeriya daga tsakanin 1 zuwa 31 ga watan Oktoban 2023.

A cewar rahoton, a watan Oktoban 2023, “Nijeriya ta fuskanci matsalolin tsaro 935 wanda ke nuni da karuwar kashi 70.6 cikin 100 daga bayanan da aka fitar a watan Satumba; an samu asarar rayuka 1,127 wanda ke nuni da karuwar kashi 93.97 cikin 100, sannan an sace mutane 518 da ke wakiltar kashi 50.6 cikin 100.”

Rahoton ya kuma yi nuni da cewa yankin Arewa-maso-Gabas ne ya fi kowane yankin yawan fuskantar matsalar tsaro da asarar rayuka, da kuma sace-sacen jama’a, yayin da yankin Arewa-maso-maso-Yamma ke bi masa baya.

LABARAI MASU NASABA

Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce

Nijeriya A 65: ACF Da Afenifere Sun Yi Hannun Riga Kan Makomar Nijeriya

Bayanai daga cibiyar tsaro ta Beacon sun nuna cewa an samu bayanan matsalar tsaro 466, kazalika an samu asarar rayuka 433, da kuma sace mutane 253 a fadin kananan hukumomi 62 da ke yankin Arewa maso Gabashin Nijeriya.

“Rikicin tsakanin ISWAP) da Jama’atu Ahlis Sunna Lidda’awati wal Jihad (JAS) ya taimaka wajen karuwar adadin.”

Rahoton ya kara da cewa an samu asarar rayuka a yankin Arewa maso Gabas.

Manajan daraktan kamfanin Beacon Consulting Limited, Dokta Kabir Adamu, ya yi karin haske game da rahoton, inda ya bayyana matsalolin rashin tsaro a Nijeriya da kuma bukatar yin amfani da tsarin da bayanan da kamfanin Beacon Consulting ke fitarwa domin inganta rayuwar daidaikun mutane da tsaron kasa.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce
Manyan Labarai

Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce

October 4, 2025
Nijeriya A 65: ACF Da Afenifere Sun Yi Hannun Riga Kan Makomar Nijeriya
Rahotonni

Nijeriya A 65: ACF Da Afenifere Sun Yi Hannun Riga Kan Makomar Nijeriya

October 4, 2025
Bashin Karatun Dalibai: Arewa Maso Yamma Ce Kan Gaba Wajen Cin Gajiyar Shirin
Rahotonni

Bashin Karatun Dalibai: Arewa Maso Yamma Ce Kan Gaba Wajen Cin Gajiyar Shirin

October 3, 2025
Next Post
An Kafa Sabbin Kamfanoni Masu Jarin Waje 41,947 A Kasar Sin Cikin Watanni 10 Na Farkon Bana

An Kafa Sabbin Kamfanoni Masu Jarin Waje 41,947 A Kasar Sin Cikin Watanni 10 Na Farkon Bana

LABARAI MASU NASABA

Adadin Biyan Kudade Ta Intanet Yayin Hutun Bikin Kafuwar Jamhuriyar Jama’ar Sin Ya Kai Yuan Tiriliyan 13.26

Adadin Biyan Kudade Ta Intanet Yayin Hutun Bikin Kafuwar Jamhuriyar Jama’ar Sin Ya Kai Yuan Tiriliyan 13.26

October 9, 2025
SSANU Da NASU Sun Yi Zanga-Zanga A Abuja Kan Rashin Cika Alƙawarin Gwamnati

SSANU Da NASU Sun Yi Zanga-Zanga A Abuja Kan Rashin Cika Alƙawarin Gwamnati

October 9, 2025
An Umurci Manyan Makarantu Su Mayar Da Kuɗaɗen TETFund Da Ba Su Kashe Ba

An Umurci Manyan Makarantu Su Mayar Da Kuɗaɗen TETFund Da Ba Su Kashe Ba

October 9, 2025
Kotu Ta Ba Da Umarnin Kama Tsohon Shugaban INEC, Mahmood Yakubu, Kan Saɓa Umarninta

Kotu Ta Ba Da Umarnin Kama Tsohon Shugaban INEC, Mahmood Yakubu, Kan Saɓa Umarninta

October 9, 2025
Gobara Ta Sake Ƙone Kasuwar Oba A Benin

Gobara Ta Sake Ƙone Kasuwar Oba A Benin

October 9, 2025
Kofin Duniya U-20: Argentina Ta Lallasa Nijeriya Da Ci 4-0

Kofin Duniya U-20: Argentina Ta Lallasa Nijeriya Da Ci 4-0

October 9, 2025
Ni Ne Ɗan Siyasa Mafi Shahara A Kudu Maso Gabas, Ba Peter Obi Ba – Orji Kalu

Ni Ne Ɗan Siyasa Mafi Shahara A Kudu Maso Gabas, Ba Peter Obi Ba – Orji Kalu

October 9, 2025
HOTUNA: Yadda Obasanjo Ya Ƙaddamar Da Sabuwar Cibiyar Taron Ƙasa Da Ƙasa A Bauchi

HOTUNA: Yadda Obasanjo Ya Ƙaddamar Da Sabuwar Cibiyar Taron Ƙasa Da Ƙasa A Bauchi

October 9, 2025
Tattalin Arziƙin Nijeriya Ya Ƙaru Da Kashi 3.9 – Bankin Duniya

Tattalin Arziƙin Nijeriya Ya Ƙaru Da Kashi 3.9 – Bankin Duniya

October 9, 2025
Tawagar Likitocin Sin Dake Saliyo Ta Gudanar Da Tiyatar Dashen Yatsa Irinta Ta Farko

Tawagar Likitocin Sin Dake Saliyo Ta Gudanar Da Tiyatar Dashen Yatsa Irinta Ta Farko

October 8, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.