Abubakar Abba">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home NOMA

’Yan Bindiga Za Su Iya Janyo Karancin Abinci A Arewa – Kungiyar Manoma

by Abubakar Abba
January 18, 2021
in NOMA
3 min read
Kungiyar Manoma
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Kungiyar manoma ta kasa ta bayyana cewa, hare-haren da yan bindiga ke ci gaba da yi, musamman na Arewacin kasar hakan zai iya janyo karanci abinci da kuma janyo yunwa a kasar nan.

Shugaban kungiyar na kasa Kabir Ibrahim ne ya bayyana hakan, inda ya ci gaba da cewa, kusan alummar da ke a yankin na Arewacin kasar nan, kashi 95  sun dogara ne kan aikin noma.

samndaads

A cewar Shugaban kungiyar na kasa Kabir Ibrahim, manoma da dama da suka yi noma, ba sa  a iya zuwa gonakan su domin kwashe amfanin gonakansu da suka noma saboda yawan hare-haren na  ‘yan bindiga da kuma yadda su ke yin garkuwa da wasu manoman da suka fada a cikin komarsu.

Shugaban kungiyar na kasa Kabir Ibrahim ya yi nuni da cewa, yawan kai hare-haren na ‘yan bindig, babban ci baya ne ga Arewacin kasar nan, inda ya yi nuni da cewa, hakan zai kuma janyo kasa cimma burin da aka sa a gaba na samar da wadataccen abinici a kasar nan, musamman a Arewacin kasar.

A cewar Shugaban kungiyar na kasa Kabir Ibrahim, akwai yuwuwar a samu yunwa a daukacin fadin kasar nan, in har mahukunta ba su dauki matakan gaggawa ba wajen magance hare-haren na ‘yan bindigar ba.

Shugaban kungiyar na kasa Kabir Ibrahim ya yi nuni da cewa, su kansu ‘yan bindigar za su fuskanci yunwa da karancin abinci.

A cewar Shugaban kungiyar na kasa Kabir Ibrahim ya zargi gwamnati kan ikirarin da ta yin a cewa, an samu wadataccen abinci a kasar.

Shugaban kungiyar na kasa Kabir Ibrahim ya kara da cewa, gwamnatin na kawai yin farfagandar siyasa ce kan cewa fannin aikin noma na kara habaka a kasar nan, musamman a yankin na Arewacin Nijeriya.

Shugaban kungiyar na kasa Kabir Ibrahim ya kuma yi kira ga matakan gwamnati uku da ke kasar nan da su dauki matakai domin cimma burin da ake da s hi na wadata kasar nan da abinci.

A wani labarin kuwa, Hukumar  Aiki Noma ta Kasa (NASC) ta ba manoma tabbacin samun  kusan tan dubu dari da tamanin da aka tabbatar da ingancin noman na shekarar 2020.

Darakta Janar na Hukumar NASC, Dakta Philip Ojo ne ya bayyana hakan yayin da ya ke zantawa da manema labarai yayin wani taron tattaunawa kan da kafofin yada labarai.

Ya ce, masana’antar tana shirin tura mutum 81,000 na ingantaccen iri wanda ya hada da shinkafa, masara, masara, waken soya, gyadmda, gero, alkama, sisin, da dankalin turawa, ga kasuwa da kamfanoni yayin da manoma ke shirin lokacin shuki.

Wannan, Ojo ya kara da cewa, yana cikin kmkokarin  samar da wadataccen tsaba a lokacin girbi, inda ya kara da bayanin cewa a shirye suke domin tura su da kuma sayo wa daga manoma domin samar da abinci da kayan masarufi a duk fadin kasar.

Har ila yau Ojo ya sake nanata bukatar magance matsalar raguwar hannun jari a halin yanzu, inda ya ce, bukatar gaggawa don maye gurbin abincin da ya lalace sakamakon yawan sayayya da yawan cin abinci yanzu yana jefa mu a fuska kuma zamu iya cimma hakan ne kawai ta amfani da kyawawan tsaba.

Shugaban na  NASC ya kara bayyana cewa hukumarsa za ta yi aiki tare da masu ruwa da tsaki don aiwatar da wasu matsaloli na magance hakan wanda zai taimaka wa bangaren ya ci gaba da aiki a yayin rikicin na cutar.

Ya ce, a takarda aka tsara don tabbatar da cewa manoma sun sami damar shigo da zuriya sun hada da kirkirar  kasuwancin iri da samar da abubuwan gona a cikin kasuwanni da aka kebe  da kuma takamaiman ranakun yayin da suke bin ka’idodin karkatar da zamantakewar hukumomin da abin ya shafa na gwamnatocin kananan hukumomi, matakin jihohi da tarayya.

Ya ce, amfani da ingantaccen tsari don shirya kasuwannin da ke ba da izinin zirga-zirgar iri masu inganci da abubuwan sarrafawa kusa da manoma don haka rage nesa da manoma ke bukatar tafiya don samun dama.

SendShareTweetShare
Previous Post

Wace Kungiya Ce  Zata Dauki Diego Costa

Next Post

Yin Aiki Da Tsofaffin Dokoki Ya Zamo Wa Cibiyar Kula Da Lafiyar Dabbobi Kalubale

RelatedPosts

Samar Da Abinci: Kamfanin Olam Zai Yi Hadaka Da Cibiyar Massachusetts

Kamfanin Olam Zai Samar Nau’ikan Irin Tumatir 18 Don Tallafa Wa Kokarin Gwamnati Tarayya

by Abubakar Abba
18 hours ago
0

Daga Abubakar Abba Kamfanin Olam ya sanar da cewa, yana...

Gwamnatin Tarayya Za Ta Kara Kaimi Don Farfado Da Ma’aikatun Ayyukan Noma

Gwamnatin Tarayya Za Ta Kara Kaimi Don Farfado Da Ma’aikatun Ayyukan Noma

by Abubakar Abba
18 hours ago
0

Daga Abubakar Abba Gwamnatin Tarayya ta dukufa wajen ganin ta...

Noman Zamani: Nijeriya Za Ta Zama Koma-baya Idan Ba Ta Maida Hankali Ba – OFAB

Noman Zamani: Nijeriya Za Ta Zama Koma-baya Idan Ba Ta Maida Hankali Ba – OFAB

by Abubakar Abba
18 hours ago
0

Daga Abubakar Abba Kamfanin kimiyyar kere-kere na Noma (OFAB) dake...

Next Post

Yin Aiki Da Tsofaffin Dokoki Ya Zamo Wa Cibiyar Kula Da Lafiyar Dabbobi Kalubale

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version