• English
  • Business News
Monday, September 1, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

’Yan Siyasar Amurka Na Bata Demokuradiyyar Kasarsu

by CGTN Hausa and Sulaiman
10 months ago
in Ra'ayi Riga
0
’Yan Siyasar Amurka Na Bata Demokuradiyyar Kasarsu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Babban zaben shugaban kasar Amurka da ake gudana yanzu na hargitsewa sosai, saboda ganin ’yan siyasar kasar na cire marufin bakin da su kan sanya na bayyana mutunci da nagatattun halaye, har ma suna daukar tsattsauran ra’ayi, ciki hadda ra’ayi na kyamar kwararru da fitattun mutane, amma sun yi biris da tushen muradun jama’a.

 

Mai kudi Elon Reeve Musk, ya zuba kudade da dama don goyon bayan Donald Trump, da zummar kawo tasiri ga sakamakon zabe. A wani bangare na daban, jam’iyyar Demokuradiyya sun yi amfani da Jimmy Carter, tsohon shugaban kasar mai shekaru fiye da dari a duniya don neman karin goyon baya. Wannan zabe babu ruwan nagartattun manufofin da ’yan takara za su dauka bayan sun ja ragamar mulki da karfin takara, sai ya zama takara ce a bangaren kudade da iko, wannan abin kunya ne.

  • Yau Amurkawa Ke Kaɗa Ƙuri’ar Zaɓen Shugaban Ƙasa
  • Dole Ne A Gyara Kuskuren Da Tsirarrun Kasashe Suka Yi Na Kiyaye “Dangantakar Diflomasiyya” Tsakaninsu Da Yankin Taiwan

Cibiyar nazari ta Pew ta kasar Amurka ta jin ra’ayin jama’a a watan Satumban bana cewa, tabbacin jiyya batun da ya kai matsayi biyu a cikin abubuwan da suka fi jawo hankulan masu kada kuri’u ban da batun raya tattalin arziki. Amma, a zaben na wannan karo, jam’iyyun biyu da kyar suke mai da hankali kan wannan muhimmin batu. Sun mai da samun kuri’u a gaban komai, yayin da muradun jama’a ya koma karshe. Ban da wannan kuma, Jama’ar kasar da dama na ganin cewa, akwai bambancin ra’ayi mai tsanani a wannan karo. Kamfanin dillancin labarai na AP, da cibiyar nazarin harkokin jama’a ta Amurka sun saurari jama’a a kwanan baya, wanda ya nuna cewa, da yawan masu kada kuri’u da suka yi rajista da yawansu ya kai kaso 40%, sun nuna matukar damuwa kan bullowar matakan nuna karfin tuwo bayan zaben, saboda rashin amincewa da sakamakon wannan babban zabe.

 

Labarai Masu Nasaba

A Daina Gaggawar Murnar Samun Nasara Kan Ta’addanci A Nijeriya

Sin Da Kasashen Afirka Za Su Rubuta Sabon Babin Hakkin Dan Adam Bisa Ci Gabansu

Fito-na-fito mai tsanani tsakanin jam’iyyun biyu, abubuwan kunya da ’yan siyasa suke yi, sun jefa jama’a musamman ma al’ummar Amurka cikin shakku. Zaben da ake fatan a bayyana demokuradiyya da adalci a cikinsa, alal hakika masu kada kuri’u suna iya zabi Trump ko Harris wadanda suke wakiltar moriyar jami’yyunsu kawai. Ina demokuradiyya? Yaushe za a kawo karshen wannan wasan kwaikwayo na rashin kunya? Ta yaya za a iya mai da hankali, da kuma tabbatar da muradun jama’a? (Mai zane da rubutu: MINA)

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Sabuwar Kungiyar ‘Yan Ta’adda Ta Bayyana A Sakkwato

Next Post

An Yaba wa Sanata Aliero Kan Gyara Gadar Keɓɓe Da Ta Ruguje A Kebbi

Related

An Damke Basarake Da Wasu Mutum 10 Bisa Zargin Hada Baki Da ‘Yan Bindiga A Kudancin Kaduna
Ra'ayinmu

A Daina Gaggawar Murnar Samun Nasara Kan Ta’addanci A Nijeriya

3 days ago
Sin Da Kasashen Afirka Za Su Rubuta Sabon Babin Hakkin Dan Adam Bisa Ci Gabansu
Ra'ayi Riga

Sin Da Kasashen Afirka Za Su Rubuta Sabon Babin Hakkin Dan Adam Bisa Ci Gabansu

5 days ago
Kura Za Ta Ce Da Kare Maye
Ra'ayi Riga

Kura Za Ta Ce Da Kare Maye

2 weeks ago
Ra'ayinmu

Bukatar Hukunta Masu Jagorantar Kashe-kashe A Nijeriya

1 month ago
Yadda Rashin Isassun Malaman Turanci Da Lissafi Ke Shafar Ingancin Ilimi A Nijeriya (3)
Ra'ayinmu

Akwai Bukatar Daina Cin Zarafin Malaman Makaranta

1 month ago
Sin Ta Samu Nasarorin A Zo A Gani Wajen Yaki Da Miyagun Kwayoyi
Ra'ayi Riga

Sin Ta Samu Nasarorin A Zo A Gani Wajen Yaki Da Miyagun Kwayoyi

2 months ago
Next Post
An Yaba wa Sanata Aliero Kan Gyara Gadar Keɓɓe Da Ta Ruguje A Kebbi

An Yaba wa Sanata Aliero Kan Gyara Gadar Keɓɓe Da Ta Ruguje A Kebbi

LABARAI MASU NASABA

Xi Jinping Ya Gana Da Narendra Modi 

Xi Jinping Ya Gana Da Narendra Modi 

August 31, 2025
Xi Jinping Da Uwargidansa Peng Liyuan Sun Shirya Liyafar Maraba Da Baki Na Kasa Da Kasa Ga Mahalarta Taron SCO

Xi Jinping Da Uwargidansa Peng Liyuan Sun Shirya Liyafar Maraba Da Baki Na Kasa Da Kasa Ga Mahalarta Taron SCO

August 31, 2025
Gobarar Tankar Mai Ta Lakume Manyan Motoci 4 A Legas

Gobarar Tankar Mai Ta Lakume Manyan Motoci 4 A Legas

August 31, 2025
Za A Wallafa Makalar Xi Game Da Farfado Da Kasa Bisa Karfin Ruhin Turjiya Ga Zalunci

Za A Wallafa Makalar Xi Game Da Farfado Da Kasa Bisa Karfin Ruhin Turjiya Ga Zalunci

August 31, 2025
Kano Na Asarar Biliyan 1 Duk Shekara Dalilin Rashin Yin Gwanjon Tsofaffin Kayan

Kano Na Asarar Biliyan 1 Duk Shekara Dalilin Rashin Yin Gwanjon Tsofaffin Kayan

August 31, 2025
Kasar Sin Ta Inganta Wuraren Tunawa Da Tarihi Don Bikin Samun Nasara Kan Zaluncin Japanawa

Kasar Sin Ta Inganta Wuraren Tunawa Da Tarihi Don Bikin Samun Nasara Kan Zaluncin Japanawa

August 31, 2025
Jami’an Senegal Sun Yaba Da Ci Gaban Da Aka Samu Wajen Aiwatar Da Sakamakon Taron FOCAC Na Beijing

Jami’an Senegal Sun Yaba Da Ci Gaban Da Aka Samu Wajen Aiwatar Da Sakamakon Taron FOCAC Na Beijing

August 31, 2025
Ɗan Majalisa Zai Saya Wa Makinde Fam Ɗin Takarar Shugaban Ƙasa A 2027

Ɗan Majalisa Zai Saya Wa Makinde Fam Ɗin Takarar Shugaban Ƙasa A 2027

August 31, 2025
Fim Din Kasar Sin Kan Kisan Kiyashin Nanjing Ya Ja Hankulan Masu Kallo A Nijeriya

Fim Din Kasar Sin Kan Kisan Kiyashin Nanjing Ya Ja Hankulan Masu Kallo A Nijeriya

August 31, 2025
Hatsarin Jirgin Kasa: Gwamna Uba Sani Ya Ba Da Umarnin Talllafawa Fasinjojin Da Ke Cikin Jirgin

Hatsarin Jirgi: Babu Batun Zagon-ƙasa Ga Harkokin Sufurin Jiragen Ƙasan Abuja-Kaduna – Gwamnati

August 31, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.