• English
  • Business News
Friday, November 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

’Yan Siyasar Amurka Na Bata Demokuradiyyar Kasarsu

by CGTN Hausa and Sulaiman
1 year ago
Amurka

Babban zaben shugaban kasar Amurka da ake gudana yanzu na hargitsewa sosai, saboda ganin ’yan siyasar kasar na cire marufin bakin da su kan sanya na bayyana mutunci da nagatattun halaye, har ma suna daukar tsattsauran ra’ayi, ciki hadda ra’ayi na kyamar kwararru da fitattun mutane, amma sun yi biris da tushen muradun jama’a.

 

Mai kudi Elon Reeve Musk, ya zuba kudade da dama don goyon bayan Donald Trump, da zummar kawo tasiri ga sakamakon zabe. A wani bangare na daban, jam’iyyar Demokuradiyya sun yi amfani da Jimmy Carter, tsohon shugaban kasar mai shekaru fiye da dari a duniya don neman karin goyon baya. Wannan zabe babu ruwan nagartattun manufofin da ’yan takara za su dauka bayan sun ja ragamar mulki da karfin takara, sai ya zama takara ce a bangaren kudade da iko, wannan abin kunya ne.

  • Yau Amurkawa Ke Kaɗa Ƙuri’ar Zaɓen Shugaban Ƙasa
  • Dole Ne A Gyara Kuskuren Da Tsirarrun Kasashe Suka Yi Na Kiyaye “Dangantakar Diflomasiyya” Tsakaninsu Da Yankin Taiwan

Cibiyar nazari ta Pew ta kasar Amurka ta jin ra’ayin jama’a a watan Satumban bana cewa, tabbacin jiyya batun da ya kai matsayi biyu a cikin abubuwan da suka fi jawo hankulan masu kada kuri’u ban da batun raya tattalin arziki. Amma, a zaben na wannan karo, jam’iyyun biyu da kyar suke mai da hankali kan wannan muhimmin batu. Sun mai da samun kuri’u a gaban komai, yayin da muradun jama’a ya koma karshe. Ban da wannan kuma, Jama’ar kasar da dama na ganin cewa, akwai bambancin ra’ayi mai tsanani a wannan karo. Kamfanin dillancin labarai na AP, da cibiyar nazarin harkokin jama’a ta Amurka sun saurari jama’a a kwanan baya, wanda ya nuna cewa, da yawan masu kada kuri’u da suka yi rajista da yawansu ya kai kaso 40%, sun nuna matukar damuwa kan bullowar matakan nuna karfin tuwo bayan zaben, saboda rashin amincewa da sakamakon wannan babban zabe.

 

LABARAI MASU NASABA

Ya Kamata Sin Da Amurka Su Zama Kawayen Juna Ba Abokan Gaba Ba

Batun Yin Afuwa Ga ‘Yan Yankin Ogoni Huɗu

Fito-na-fito mai tsanani tsakanin jam’iyyun biyu, abubuwan kunya da ’yan siyasa suke yi, sun jefa jama’a musamman ma al’ummar Amurka cikin shakku. Zaben da ake fatan a bayyana demokuradiyya da adalci a cikinsa, alal hakika masu kada kuri’u suna iya zabi Trump ko Harris wadanda suke wakiltar moriyar jami’yyunsu kawai. Ina demokuradiyya? Yaushe za a kawo karshen wannan wasan kwaikwayo na rashin kunya? Ta yaya za a iya mai da hankali, da kuma tabbatar da muradun jama’a? (Mai zane da rubutu: MINA)

 

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Ya Kamata Sin Da Amurka Su Zama Kawayen Juna Ba Abokan Gaba Ba
Ra'ayi Riga

Ya Kamata Sin Da Amurka Su Zama Kawayen Juna Ba Abokan Gaba Ba

November 4, 2025
Tinubu
Ra'ayinmu

Batun Yin Afuwa Ga ‘Yan Yankin Ogoni Huɗu

October 17, 2025
Amurka
Ra'ayinmu

Burin ‘Yan Nijeriya Bai Cika Ba Tun Bayan Samun ‘Yancin Kai

October 10, 2025
Next Post
An Yaba wa Sanata Aliero Kan Gyara Gadar Keɓɓe Da Ta Ruguje A Kebbi

An Yaba wa Sanata Aliero Kan Gyara Gadar Keɓɓe Da Ta Ruguje A Kebbi

LABARAI MASU NASABA

Kasar Sin Za Ta Dage Dakatar Da Shigo Da Waken Soya A Kan Kamfanonin Amurka Uku 

Kasar Sin Za Ta Dage Dakatar Da Shigo Da Waken Soya A Kan Kamfanonin Amurka Uku 

November 7, 2025
Abin Da APC Za Ta Yi Da Rinjayen Kashi Biyu Bisa Uku A Majalisar Tarayya

Abin Da APC Za Ta Yi Da Rinjayen Kashi Biyu Bisa Uku A Majalisar Tarayya

November 7, 2025
An Yi Kira Da A Zurfafa Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Kasashen Afirka Don Bunkasa Masana’antu A Sassan Afirka

An Yi Kira Da A Zurfafa Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Kasashen Afirka Don Bunkasa Masana’antu A Sassan Afirka

November 7, 2025
APC Da Uba Sani Ba Su Lashe Zaben Gwamnan Kaduna Ba -PDP

Yadda PDP Ta Yi Asarar Kudancin Kaduna

November 7, 2025
Kasar Sin Ta Musanta Zargin Da Wakilin Amurka Ya Yi Game Da Batun Sauyin Yanayi

Kasar Sin Ta Musanta Zargin Da Wakilin Amurka Ya Yi Game Da Batun Sauyin Yanayi

November 7, 2025
Mataimakin Firaministan Kasar Sin Ya Halarci Taron COP30 A Brazil

Mataimakin Firaministan Kasar Sin Ya Halarci Taron COP30 A Brazil

November 7, 2025
Jerin Gwarazan Taurarinmu!

Jerin Gwarazan Taurarinmu!

November 7, 2025
‘Yansanda Sun Kama ‘Yan Ƙungiyar Asiri 4, Sun Ƙwato Makamai A Filato

Zaben Kananan Hukumomi A Neja Ya Bar Baya Da Kura

November 7, 2025
Gwamnatin Zamfara Ta Ɗauki Malaman Makaranta 500 Aiki

Gwamnatin Zamfara Ta Ɗauki Malaman Makaranta 500 Aiki

November 7, 2025
GORON JUMA’A

GORON JUMA’A

November 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.