Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home KASASHEN WAJE

Za A Je Zagaye Na Biyu A Zaben Shugaban Kasar Nijar

by Muhammad
January 2, 2021
in KASASHEN WAJE
1 min read
Za A Je Zagaye Na Biyu A Zaben Shugaban Kasar Nijar
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Hukumar zaben Kasar Nijar CENI ta sanar da cewa za a je zagaye na biyu a zaben shugaban kasar Nijar. An cimma wannan matakin ne saboda babu jam’iyyar da ta ci kashi 50 ko fiye da haka na kuri’u.

Kamar yadda jadawalin hukumar zaben ya nuna, ranar 21 ga watan Fabrairun 2021, ne za a gudanar da zagaye na biyun. Sakamakon zaben da hukumar ta bayyana yanzu ya nuna cewa dan takarar jam’iyya mai mulki ta PNDS Tarraya, Bazoum Mohamed, shi ne ya lashe kashi 39,33 cikin 100, inda yake da kuri’a 1, 879, 000.

samndaads

Sai kuma Mahamane Ousmane na jam’iyyar RDR Canji da ya lashe kashi 16.99 cikin 100 kuma ya samu ƙuri’a 811,838. Hakan na nufin za a fafata zaɓen zagaye na biyu tsakanin ‘yan takarar guda biyu, wadanda su ne kan gaba a zagayen farko.

SendShareTweetShare
Previous Post

PSG Ta Nada Pochettino A Matsayin Sabon Mai Horaswa

Next Post

Za Mu Maka Duk Wanda Ya Sake Danganta Fulani Da Ta’addanci A Kotu, Inji Miyetti Allah

RelatedPosts

Faduwar Trump

Me Zai Biyo Bayan Darewar Karajar Biden Da Faduwar Trump?

by Muhammad
5 days ago
0

Idanun duniya na kan ranar Larabar jiya, 20 ga Janarairu,...

Rigakafi

An Soma Yin Allurar Korona A India Da Brazil

by Muhammad
5 days ago
0

A yau asabar kasashen Duniya da suka hada Indiya ,Brazil...

Trump Ya Fice Daga Fadar ‘White House’ Gabanin Rantsar Da Biden

Trump Ya Fice Daga Fadar ‘White House’ Gabanin Rantsar Da Biden

by Muhammad
6 days ago
0

Trump ya ce mutane "ba su san aiki tukuru" da...

Next Post
Za Mu Maka Duk Wanda Ya Sake Danganta Fulani Da Ta’addanci A Kotu, Inji Miyetti Allah

Za Mu Maka Duk Wanda Ya Sake Danganta Fulani Da Ta'addanci A Kotu, Inji Miyetti Allah

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version