Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Za A Koma Makarantu 18 Ga Janairu Amma Bisa Sharadi – Gwamnatin Tarayya

by
1 year ago
in LABARAI
1 min read
Gwamnatin Tarayya
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

An samu kwarin gwiwa game da harkar ilimi a kasar nan, yayin da gwamnatin tarayya ta yi kwanare a kan matakin da ta so daukawa na hana komawa makaranta saboda annobar Korona da ta sake kunno kai a karo na biyu.

Gwamnatin tarayyar a yanzu ta amince makarantu su koma a ranar 18 ga watan Janairu kamar yadda aka tsara tun a karshen bara, bayan ta cimma matsaya da gwamnoni da kwamishinonin ilimi na jihohi da sauran masu ruwa da tsaki a harkar ilimi.

An cimma matsayar ce a taron da ya gudana tsakanin Ministan ilimi, Malam Adamu Adamu da sauran kwamishinonin a Abuja.

Labarai Masu Nasaba

‘Yan Arewa Masu Kai Abinci Yankin Inyamurai Su Dakatar Saboda Kisa –Matasan Arewa A Kudu

EFCC Ta Bankado Gidaje 17 A Nijeriya Da Kasashen Waje Na Akanta Janar

 

Babban Sakataren Ma’aikatar Ilimi, Mista Sonny Echono, wanda ya tabbatar da haka ga manema labaru, ya ce, “Mun tattauna sosai da gwamnoni, da masu makarantu, da ‘yan kwadago da wakilan kungiyoyin malamai da na dalibai. Kuma abin da muka cimma matsaya a kai shi ne mu sake bude dukkan makarantu.

“Sai dai kuma, wajibi ne a bi ka’idojin riga-kafin yaduwar Korona musamman wadanda aka gindaya da mutane za su rika yi su da kansu,” in ji shi.

Dalibai dai sun shiga damuwa sosai saboda yadda annobar Korona ta lalata musu tsarin karatu tun daga farko-farkon shekarar 2020.

 

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Masu Sukar Gwamnatina Ku Rika Yi Da Adalci – Shugaba Buhari

Next Post

‘Har Yanzu Ba A Biya ‘Yan Sandan Kano 1000 Alawus Na Zaben Ondo Ba’

Labarai Masu Nasaba

‘Yan Arewa Masu Kai Abinci Yankin Inyamurai Su Dakatar Saboda Kisa –Matasan Arewa A Kudu

‘Yan Arewa Masu Kai Abinci Yankin Inyamurai Su Dakatar Saboda Kisa –Matasan Arewa A Kudu

by
2 hours ago
0

...

EFCC Ta Bankado Gidaje 17 A Nijeriya Da Kasashen Waje Na Akanta Janar

EFCC Ta Bankado Gidaje 17 A Nijeriya Da Kasashen Waje Na Akanta Janar

by
14 hours ago
0

...

Ana Kokarin Siffanta Kungiyar Dattawan Arewa A Matsayin Mai Zuga ‘Yan Tawaye A Nijeriya – Dr. Hakeem

Ana Kokarin Siffanta Kungiyar Dattawan Arewa A Matsayin Mai Zuga ‘Yan Tawaye A Nijeriya – Dr. Hakeem

by Abdulrazaq Yahuza Jere
23 hours ago
0

...

Masarautar Zazzau Ta Mayar Da Martani Kan Zargin Jama’atu Na Kai Karar Sarkinta

Masarautar Zazzau Ta Mayar Da Martani Kan Zargin Jama’atu Na Kai Karar Sarkinta

by Abubakar Abba
1 day ago
0

...

Next Post
‘Yan Sandan Kano

‘Har Yanzu Ba A Biya ‘Yan Sandan Kano 1000 Alawus Na Zaben Ondo Ba’

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: