Gwamnatin Jihar Katsina ta bayar da umarnin rufe dukkanin makarantun gwamnati a jihar nan take.
Hukuncin ya biyo bayan barazanar tsaro da aka samu a wasu jihohin Arewa.
- Firaministan Sin Ya Ce A Shirye Yake Ya Yi Aiki Da Zambiya Da Tanzaniya Wajen Gina Sabuwar Cibiyar Tattalin Arziki
- Babu Ɗalibin Da Aka Sace A Makarantar St. Peter’s A Nasarawa – ‘Yansanda
Kwamishinan Ilimi na Jihar, Yusuf Sulaiman Jibia, ya tabbatar da rufe makarantu ga ‘yan jarida a ranar Juma’a.
ADVERTISEMENT
Karin bayani na tafe…














