• English
  • Business News
Saturday, May 31, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mutum Daya Ya Mutu A Rikicin Fulani Da Patigi A Kwara 

by Sadiq
2 years ago
in Labarai
0
Mutum Daya Ya Mutu A Rikicin Fulani Da Patigi A Kwara 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Rikicin da ya barke tsakanin manoma da Fulani makiyaya a kauyen Rogu da ke karamar hukumar Patigi a Jihar Kwara, wanda hakan ya yi sanadin mutuwar mutum daya.

Leadership Hausa ta tattaro cewa biyo bayan mutuwar manomin, wasu Fulani manoma ne suka mamaye sansanin Fulani da ke kauyen.

  • Dalilin Da Zai Yi Wuya A Yi Magudin Zabe A 2023 – Akeredolu
  • Duk Wanda Ya Yake Ni Zai Gane Kurensa – Kwankwaso Ga Ganduje

Mamayar ta biyo bayan rikicin da ya barke tsakanin manoma da Fulani makiyaya a kauyen.

Manoman sun yi zargin kona kadarori na Fulani makiyaya da suka hada da babura, kamar yadda rahotanni suka shaida wa Leadership Hausa.

Etsu Patigi, Alhaji Ibrahim Umar Bologi II, ya shiga cikin rikicin inda ya yi kira da al’ummarsa da su kwantar da hankalinsu tare da wanzar da zaman lafiya a yankin.

Labarai Masu Nasaba

Ƙungiyar Gwamnoni Sun Yi Ta’aziya Kan Rasuwar Ƴan Wasan Kano 21

Ahmed Musa Ya Angwance Da Matarsa Ta 4 A Kano

Ya kuma tabbatar wa Fulanin cewa babu wani ramuwar gayya da ‘yan uwansa za su yi, kuma babu abin da zai faru ga kowa, kamar yadda zaman lafiya ya samu a yankin.

Shugaban kungiyar Fulani ta Gan Allah reshen Jihar Kwara (GAFDAN), Ali Muhammed Jounwuro, a martanin da ya mayar a Ilorin a ranar Asabar, ya bayyana matukar damuwarsa kan yadda aka kone akalla gidaje 103 na Fulanin da ba su ji ba ba su gani ba.

Ya tambayi dalilin da ya sa mutanen da aka zalunta su dauki doka a hannunsu idan suna zargin wasu suna aikata abin da bai dace ba.

Shugaban ya kara da cewa, “Rugar Fulani sun fi shekara 40 a Rogu da ke karamar hukumar Patigi, sun kasance masu bin doka da oda tsawon shekaru 40 ba tare da cutar da kowa ba.”

Ya yi kira ga gwamnatin Jihar Kwara da ta dauki matakin da ya dace kan lamarin domin kaucewa barkewar rikici.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: FulaniKwaraManomaRikici
ShareTweetSendShare
Previous Post

Dalilin Da Zai Yi Wuya A Yi Magudin Zabe A 2023 – Akeredolu

Next Post

Gwamnatin Zamfara Ta Gano Likitocin Bogi 199 A Jihar

Related

Ƙungiyar Gwamnoni Sun Yi Ta’aziya Kan Rasuwar Ƴan Wasan Kano 21
Labarai

Ƙungiyar Gwamnoni Sun Yi Ta’aziya Kan Rasuwar Ƴan Wasan Kano 21

3 hours ago
Ahmed Musa Ya Angwance Da Matarsa Ta 4 A Kano
Labarai

Ahmed Musa Ya Angwance Da Matarsa Ta 4 A Kano

4 hours ago
Ana Fargabar Boko Haram Ta Kara Mamaye Wasu Kananan Hukumomi A Borno
Rahotonni

Ana Fargabar Boko Haram Ta Kara Mamaye Wasu Kananan Hukumomi A Borno

4 hours ago
Shugaba Tinubu Ya Aika Tawaga Zuwa Jihar Neja Kan Ambaliya Ruwa
Manyan Labarai

Shugaba Tinubu Ya Aika Tawaga Zuwa Jihar Neja Kan Ambaliya Ruwa

5 hours ago
Kokarin Minista Tuggar Na Mayar Da Hijirar Masana Daga Nijeriya Zuwa Kasashen Waje Alhairi
Rahotonni

Kokarin Minista Tuggar Na Mayar Da Hijirar Masana Daga Nijeriya Zuwa Kasashen Waje Alhairi

5 hours ago
Mutane 21 Sun Mutu A Tawagar Ƴan Wasannin Kano A Hatsarin Mota
Manyan Labarai

Mutane 21 Sun Mutu A Tawagar Ƴan Wasannin Kano A Hatsarin Mota

6 hours ago
Next Post
Gwamnatin Zamfara Ta Gano Likitocin Bogi 199 A Jihar

Gwamnatin Zamfara Ta Gano Likitocin Bogi 199 A Jihar

LABARAI MASU NASABA

Bayan Biyan Basussuka: WAEC Da NECO Sun Saki Samakon Jarrabawar Jihar Zamfara

Bayan Biyan Basussuka: WAEC Da NECO Sun Saki Samakon Jarrabawar Jihar Zamfara

May 31, 2025
Hukumar Shiga Tsakani Za Ta Samar Da Sabbin Damammakin Sulhunta Rikici

Hukumar Shiga Tsakani Za Ta Samar Da Sabbin Damammakin Sulhunta Rikici

May 31, 2025
Ƙungiyar Gwamnoni Sun Yi Ta’aziya Kan Rasuwar Ƴan Wasan Kano 21

Ƙungiyar Gwamnoni Sun Yi Ta’aziya Kan Rasuwar Ƴan Wasan Kano 21

May 31, 2025
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (3)

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (3)

May 31, 2025
Ahmed Musa Ya Angwance Da Matarsa Ta 4 A Kano

Ahmed Musa Ya Angwance Da Matarsa Ta 4 A Kano

May 31, 2025
Tsohuwar Firaministar New Zealand: Ya Dace A Koyi Dabarun Sin Na Raya Kasa

Tsohuwar Firaministar New Zealand: Ya Dace A Koyi Dabarun Sin Na Raya Kasa

May 31, 2025
Ana Fargabar Boko Haram Ta Kara Mamaye Wasu Kananan Hukumomi A Borno

Ana Fargabar Boko Haram Ta Kara Mamaye Wasu Kananan Hukumomi A Borno

May 31, 2025
Shugaba Tinubu Ya Aika Tawaga Zuwa Jihar Neja Kan Ambaliya Ruwa

Shugaba Tinubu Ya Aika Tawaga Zuwa Jihar Neja Kan Ambaliya Ruwa

May 31, 2025
Kokarin Minista Tuggar Na Mayar Da Hijirar Masana Daga Nijeriya Zuwa Kasashen Waje Alhairi

Kokarin Minista Tuggar Na Mayar Da Hijirar Masana Daga Nijeriya Zuwa Kasashen Waje Alhairi

May 31, 2025
Mutane 21 Sun Mutu A Tawagar Ƴan Wasannin Kano A Hatsarin Mota

Mutane 21 Sun Mutu A Tawagar Ƴan Wasannin Kano A Hatsarin Mota

May 31, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.