• English
  • Business News
Saturday, June 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Muna Cikin Fargabar Yiwuwar Ambaliyar Ruwa A Daminar Bana’

by Abubakar Abba
2 years ago
in Noma Da Kiwo
0
‘Muna Cikin Fargabar Yiwuwar Ambaliyar Ruwa A Daminar Bana’
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wasu masu ruwa da tsakani a fannin noman Shinkafa don riba  sun bayyana cewa, biyo bayan hasashen da hukumar kula da yanayi ta kasa ta yi kwanan baya kan samun ambaliyar ruwan sama a wasu sassaa kasar nan, sun bayya cewa, a yanzu haka suna a cikin fargaba.

Manoman musamman wadada suka fito daga jihohin Taraba, Jigawa, Kano, Benue, Niger, Kogi, da Kebbi da sauran wasu jihohin, sun bayyana hajan ne a wata hura daaka yi da su da ban da ban.

  • ‘Muhallin Mutum 43,000 Aka Cunkusa Alhazan Nijeriya 95,000 A Mina’
  • Bukatar Dakatar Da Kara Kudin Wutar Lantarki A Nijeriya

Sun wara da cewa, a yanzu haka suna cike da tsaro samakamakon hasashen hukumar ta kuka da yanyi da ta I a kwanan baya, inda suka sanar da cewa, annobar da ta auka wa gonan su a kakar noma ta bara, ba su ji da dadi ba domin sun tabka asara mai dimbin yawan gaske.

Ambaliyar ruwan da ta auku a bara, rahotannin sun ce,  ta kutsa a cikin gonakan sun a noman Shinkafar, inda hakan ya janyo masu tabka mummunar asara.

Rahotannin sun ce, iftila’in ya aukwa gonakan su na ne Shinkafar, a yayin da take kan girma.

Labarai Masu Nasaba

Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su

Dalilin Rashin Fara Aikin Kamfanin Takin Zamani Na Gwamnatin Jihar Neja

Akasari dai,  a wasu jihohin an fi samun yawan ruwan sama mai yawa daga watan Satumba.

Shinkafa dai ta kasance akasarin cimmar alumma Nijeriya, inda gwamnatin tarayya mai ci ke kokarin baiwa fannin kulawar da ta dace, tun a  2016.

Sai dai, abin takaici, Nijeriya a duk shekara na fuskanyar kalubalen ambaliyar ruwan sama, inda hakan musamman ke shafar gonakan manoman Shinkafa da kuma sauran amsu ruwa da tsaki a kasar.

Hakan ya janyo wasu manomanta sun yi asara mai yawa, inda wasu rahotanni daga jihar Taraba sun ce, dubban manoman Shinkafa a kananan hukumomi biyar, sun tabka asara saboda ambaliyar da ta ta so daga kogin da ke a jihar Biniwe.

An ruwaito cewa, kusan kashi 90 na gonakan Shinkafar, ambaliyar ta lalata, inda ake tunin, hakan zai janyo karancin samun Shonkfar da ake noma wa a wannan shekarar

Dubban kadadar da abin ya shinkfar sun kasance ne a Karim-Lamido, Lau, Ardo-Kola, Gassol da Ibbi.

A cewar wata namomiyar Shinkafar a  yankin Mutumbiyu da ke a karamar hukumar Gassol Madam Rita John, ta ce, ta ciyo basgin naira 400,000 daga gun wanu dilolin Shinkafarm bisa burin za ta samu riba idan ta firbe ta, amma kuma ambailyar, ta lalata mata barna a gonarta.

Shi ma wani manominta Abubakar Dauda, ya sanar da cewa, ya ciwo bashin naira 350,000 ne daga gun wani dilan Shinkfar domin yin noman, amma ambaliyar ta lalata masa gonar sa.

Bugu da kari, manyan manoma sune abin ya fi shafa, ganin cewa, sun zuba miliyoyin naira domin yin nomanta

Shi ma wani dan majalisar dokokon jihar Taraba Suleiman Abbas, ya sanar da cewa, ya zuba dimbin kudade a nomanta, amma ambailyar ta lalata masa gonarsa, inda ya sanar da cewa, akwau bukatar gwamnati ta kawo masu dauki.

Haka shi ma Yakuku Adamu, wanda babban manominta ne ya bayyana cewa, a baya ya na girbe sama da buhunhuna 3,000 na Shinkafar cikin gida, amma ambailyar ta lalata masa gonarsa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Ambaliyar RywaGinakiManomaNoma
ShareTweetSendShare
Previous Post

Sharhi: Sin Da Amurka Ba Su Bukatar Zama Abokan Gabar Juna 

Next Post

Gwamnatin Gombe Ta Sha Alwashin Magance Rikicin Manoma Da Makiyaya

Related

Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su

7 minutes ago
Neja
Noma Da Kiwo

Dalilin Rashin Fara Aikin Kamfanin Takin Zamani Na Gwamnatin Jihar Neja

7 hours ago
Gwamna Zulum Ya Nemi A Zuba Hannun Jari A Harkar Noman Rani
Noma Da Kiwo

Gwamna Zulum Ya Nemi A Zuba Hannun Jari A Harkar Noman Rani

1 week ago
Gwamnonin Arewa Na Kokarin Farfado Da Hadin Kan Yankin
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Jihar Gombe Ta Rattaba Hannu Kan Yarjejeniya Domin Gina Mayankar Dabbobi

1 week ago
Rashin Daukar Tsauraran Matakai Na Iya Durkusar Da Bangaren Noma – Shehu Galadima
Noma Da Kiwo

Nau’ikan Amfanin Gona Da Ke Saurin Girma Cikin ‘Yan Watanni

1 week ago
Rashin Daukar Tsauraran Matakai Na Iya Durkusar Da Bangaren Noma – Shehu Galadima
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Tarayya Ta Bukaci A Sama Wa Manoma Masu Renon Tsirrai Rancen Kudi

2 weeks ago
Next Post
Gwamnatin Gombe Ta Sha Alwashin Magance Rikicin Manoma Da Makiyaya

Gwamnatin Gombe Ta Sha Alwashin Magance Rikicin Manoma Da Makiyaya

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su

Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su

June 7, 2025
Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin

Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin

June 7, 2025
Nazarin CGTN: Jama’ar Duniya Na Ganin Tattaunawa Da Hadin Gwiwa A Matsayin Hanyar Warware Takaddamar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka

Nazarin CGTN: Jama’ar Duniya Na Ganin Tattaunawa Da Hadin Gwiwa A Matsayin Hanyar Warware Takaddamar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka

June 7, 2025
Sojojin Sama Sun Tarwatsa Maɓoyar Ƴan Ta’adda, Ya Daƙile Hari Ranar Idi A Borno

Sojojin Sama Sun Tarwatsa Maɓoyar Ƴan Ta’adda, Ya Daƙile Hari Ranar Idi A Borno

June 7, 2025
Ruwa

2027: An Yi Kira Ga Masu Mulki Da Su Rungumi Tafarkin Inganta Rayuwar Al’umma

June 7, 2025
Tottenham Ta Raba Gari Da Kocinta Ange Postecoglu

Tottenham Ta Raba Gari Da Kocinta Ange Postecoglu

June 7, 2025
Tufka Da Warwarar INEC Kan Yiwuwar Zaben 2023

Ana Ci Gaba Da Samun Rudani Yayin Da INEC Ta Jinkirta Rajistar Sabbin Jam’iyyu

June 7, 2025
Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

June 7, 2025
Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

June 7, 2025
Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

June 7, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.