• English
  • Business News
Tuesday, September 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Aka Tsaurarra Dokar Hukunta Iyayen Da Ba Su Barin ‘Ya’yansu Mata Zuwa Boko

by Idris Aliyu Daudawa
2 years ago
in Rahotonni
0
gaza
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Majalisar Dattawa ta yi karatu na farko kan dokar da ta amince da cin tarar Naira 50,000 ga iyayen da suka ki sa ‘ya’yansu su samu ilimin makarantun Firamare da Sakandare,dokar da Sanatato Orji Kalu ya bukaci ayi mata gyara a sashi na (4) sakin layi na (b) na dokar inda aka goge Naira 2,000 inda aka maida Naira 20,000; sashe na (4) sakin layi na(c) inda aka sa Naira 5,000 aka sauya ta Naira 50,000 yayin da sashi na 3 sakin layi na (2) an sa dokar Naira 10,000 amma sai aka maida ta zuwa Naira 100,000.

Da yasa albarkacin bakin shi tsohon Shugaban majalisar dattawa ta kasa a majalisa ta tara Sanata Ahmed Lawan ya ce idan aka maida hankali akan ilmin ‘ya mace hakan zai bunkasa cigaban kasa sosai.
Lawan ya bayyana hakan ne ranar Laraba a wani bayani da mai ba shi shawara na harkokin yada labarai Ezrel Tabiowo ya raba wa manema labarai, saboda bikin ranar ilimin ‘ya mace na kasa da kasa.

  • Kashun Da Nijeriya Ke Fitarwa Ya Karu Daga Naira Biliyan 116 Zuwa 146.1
  • Za A Binciki Yadda Aka Karkatar Da Tallafin Korona Naira Biliyan 183.9

Kamar yadda ya ce, dan majalisar da yake wakiltar mazabar majalisar dattawa ta Yobe ta Arewa a majalisar dattawa ya kara jaddada cewa ilmantar da ‘ya mace samar da wata dama ce gare ta, ta yadda bada tata gudunmawar cigaban al’umma.

Shi ma Babban lauya na kasa Femi Falana cewa ya yi abu mafi dacewa shi ne majalisun kasar su tabbatar da yin dokar tsarin mulki da hakan zai ba Akanta Janar na kasa a kan ya cire daga asusun Jihohin zuwa gidauniyar kula da al’amuran ilimi.

Ga dai mganar da ya yi: “A tsarin da aka yi a na tunawa da ranar ‘ya mace ta kasa da kasa ta 2023 wadda aka yi ranar Alhamis, ‘yan majalisar wakilai ta kasa ba tare da wani bata lokaci ba suka amince da kudurin da suka cimmawa na sa ma’aikatar ilimi ta tarayya ta rage yawan yara ‘yan mata da basu zuwa makaranta, ta hanyar tabbatar da samar da ilimi kyauta kuma dole na ‘ya’ya mata a fadin tarayyar Nijeriya.

Labarai Masu Nasaba

Abin Fargaba Ne Yadda Bashin Nijeriya Ya Haura Tiriliyan 149 – Shugaban Majalisar Wakilai 

Matsalar Tsaro: Gwamnonin Arewa Sun Bullo Da Sabbin Matakan Yaki Da Ta’addanci

Ita ma ‘yar majalisar wakilai ta kasa Kafilat Ogbara (APC-Legas) da tace gidauniyar kasa da kasa kan al’amuran gaggawa na yara ta majalisar dinkin duniya UNICEF ta bayyana cewa akwai yara milyan 18.5 da basu zuwa makaranta inda kashi 60 ya nuna yara mata ne.Ta jaddada ‘yanmata suna da dama ta kasancewa ba wani abinda zai dame su,na da ilimi, da rayuwa mai cike da lafiya.

Honorabul Ogbara ta bayyana idan aka kul da rayuwar ‘yan mata sosai,ya kunshi samar da wani babin da zai ba ‘yanmata dama su rika bada gudunmawar su kan kowane tsarin da aka dauka.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Karatun 'ya'ya mata
ShareTweetSendShare
Previous Post

Yadda Aka Fara Cinikin Bayi (3)

Next Post

Maganin Ciwon Sanyi A Saukake

Related

Majalisa Ta Nemi Jami’an Tsaro Su Ceto Daliban Jami’ar Gusau 30 Da Aka Sace
Rahotonni

Abin Fargaba Ne Yadda Bashin Nijeriya Ya Haura Tiriliyan 149 – Shugaban Majalisar Wakilai 

1 day ago
Arewa
Rahotonni

Matsalar Tsaro: Gwamnonin Arewa Sun Bullo Da Sabbin Matakan Yaki Da Ta’addanci

2 days ago
'Yan Bindiga
Rahotonni

Sulhu Da ‘Yan Bindiga Ya Fara Haifar Da Da Mai Ido A Katsina

4 days ago
Gidauniyar ‘Ya’yan Sarakunan Arewa Sun Marawa Sarkin Musulmi A Matsayin Shugaban Majalisar Sarakuna
Rahotonni

Babban Taron Lauyoyi Na Kasa: Sarkin Musulmi Ya Gargadi Alkalai Kan Tabbatar Da Adalci

1 week ago
Sin Ta Fara Amfani Da Tauraron Dan Adam Wajen Duba Manyan Hanyoyin Wutar Lantarki A Karo Na Farko
Rahotonni

Cire Tallafin Wutar Lantarki Zai Kara Kuntata Rayuwar ‘Yan Nijeriya – Kungiyar Kwadago

1 week ago
Akwai Bukatar Gwamnonin Arewa Su Yi Koyi Da Jihar Legas Wajen Bunkasa Albarkatun Fatu
Rahotonni

Akwai Bukatar Gwamnonin Arewa Su Yi Koyi Da Jihar Legas Wajen Bunkasa Albarkatun Fatu

2 weeks ago
Next Post
Maganin Ciwon Sanyi A Saukake

Maganin Ciwon Sanyi A Saukake

LABARAI MASU NASABA

An Kai Jirgin Ceto Na Farko Na Kasar Sin Yankin Tsakiyar Kasar

An Kai Jirgin Ceto Na Farko Na Kasar Sin Yankin Tsakiyar Kasar

September 9, 2025
Sin Ta Samu Karuwar Kaso 9.9 Na Sabbin Kamfanoni Masu Jarin Waje A Bara

Sin Ta Samu Karuwar Kaso 9.9 Na Sabbin Kamfanoni Masu Jarin Waje A Bara

September 9, 2025
Nijeriya Ta Rasa Tikitin Kai Tsaye Na Zuwa Gasar Kofin Duniya 

Nijeriya Ta Rasa Tikitin Kai Tsaye Na Zuwa Gasar Kofin Duniya 

September 9, 2025
Nazarin CGTN: Cin Gajiyar Damarmaki Tare Da Samun Sakamakon Moriyar Juna Ta Hanyar Yin Komai A Bude

Nazarin CGTN: Cin Gajiyar Damarmaki Tare Da Samun Sakamakon Moriyar Juna Ta Hanyar Yin Komai A Bude

September 9, 2025
Kasar Sin Ta Samar Da Kaso 30 Na Jimillar Kason Ci Gaban Masana’antun Duniya A Tsakanin 2021 Zuwa 2025

Kasar Sin Ta Samar Da Kaso 30 Na Jimillar Kason Ci Gaban Masana’antun Duniya A Tsakanin 2021 Zuwa 2025

September 9, 2025
Rundunar ‘Yansanda Ta Kama Mutum 9 Da Harsasai 4,264 Da Muggan Makamai A Nasarawa 

Rundunar ‘Yansanda Ta Kama Mutum 9 Da Harsasai 4,264 Da Muggan Makamai A Nasarawa 

September 9, 2025
NNPCL Ya Rage Farashin Man Fetur Zuwa ₦860 Kan Kowacce Lita – IPMAN

Babu Shirin Gaggawa Wajen Fara Aiwatar Da Harajin Kashi 5 Na Man Fetur – Minista

September 9, 2025
Xi Ya Aike Da Martanin Wasika Ga Wakilan Malamai Na Musamman Don Karfafa Musu Gwiwa

Xi Ya Aike Da Martanin Wasika Ga Wakilan Malamai Na Musamman Don Karfafa Musu Gwiwa

September 9, 2025
MDD Ta Yi Allah-wadai Da Harin Boko Haram A Bama

MDD Ta Yi Allah-wadai Da Harin Boko Haram A Bama

September 9, 2025
Tarihi: Mugunta Ba Za Ta Iya Lashe Adalci Ba

Tarihi: Mugunta Ba Za Ta Iya Lashe Adalci Ba

September 9, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.